• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 12 Da Za Ku So Sani Kan ‘‘Hilda Baci’ Mace Mafi Daukar Lokaci Yayin Girki

by Muhammad
2 years ago
in Labarai
0
Abubuwa 12 Da Za Ku So Sani Kan ‘‘Hilda Baci’ Mace Mafi Daukar Lokaci Yayin Girki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

1. Sunanta na gaskiya, Hilda Bassey Effiong, matashiya ce mai dafa abinci a Nijeriya daga Karamar Hukumar Nsit Ubium ta jihar Akwa Ibom, Tana da wurin dafa abinci a Legas mai suna “My Food by Hilda”

2. Zata yi girki na tsawon kwanaki 4 ba tsayawa.

  • Buhari Ya Yabawa Hilda Baci Kan Daukaka Nijeriya A Idon Duniya A Fannin Girke-Girke

3. Cikin sharudan gasar dole ta tsaya ta yi girki na tsawon lokaci a tsaya ba tare da ta zauna yayin girkin ba.

4. Ba a yarda ta sha kofi ko abubuwan kara kuzari, ko wani abin sha don kara karfin jikin yayin dafa abinci.

5. An ba ta damar cin abinci, shan ruwa ko ruwan ‘ya’yan itace, da shan glucose.

Labarai Masu Nasaba

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

6. Ana yin gasar girkin ne a wurin shakatawa na ‘Amore Gardens’ da ke Lekki, Jihar Legas, Nijeriya.

7. Tana yin girki safe da dare da rana na tsawon darare 4 ba tare da yin barci ba.

8. Tana da hutun mintuna 5 kacal a kowace awa [ma’ana kowane awa 1, tana da hakkin ta huta na mintuna 5 kacal, wato hutun sa’a a kowane awa 12].

Wasu majiyoyi sun ce
Tana samun hutun mintuna 30 duk bayan sa’o’i 6, tana kwashe mintuna 30 a cikin motar asibiti da ke kusa da ita, inda za ta iya yin barci, ta yi amfani da dakin wanka, sannan ta sami tantancewar likita ko duba lafiyar ta daga tawagar likitoci.

9. Duk abin da ta dafa tana raba wa mutanen da ke wurin kyauta ba tare da sayar da abincin ba.

10. Takan dafa abinci daban-daban lokaci guda. Tana da ‘yancin dafa duk abincin da take so. Babu takurawa kan girkin da ta iya da wanda ba ta iya ba. Taken shiga gasar ta duniya shi ne ‘Dafa abinci cikin ƙayyadadjen lokaci’.

11. Kowane abinci da aka dafa da kowane farantin da aka ba da shi ana rubuta shi. Ta dafa abinci sama da kala 115 kawo yanzu.

12. Ta fara girkin ne a ranar Alhamis kuma ana sa ran za ta kammala lokacin da aka yi niyya zuwa ranar Litinin 15 ga Mayu, 2023 da yamma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GirkiHilda
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Sa Ran Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Zai Bude Sabon Babin Hadin Gwiwarsu

Next Post

Ma’aikatar Hukumar Shige Da Fice Ta Nijeriya Na Gayyatar Jarabawar Daukar Aiki

Related

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki
Labarai

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

33 minutes ago
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano
Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

2 hours ago
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi
Manyan Labarai

Yadda ‘Yan Majalisa Ke Cusa Ayyuka Marasa Amfani A Kasafin Kuɗi – Rahoto

4 hours ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Manyan Labarai

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

5 hours ago
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5
Labarai

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

13 hours ago
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn
Labarai

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

13 hours ago
Next Post
Ma’aikatar Hukumar Shige Da Fice Ta Nijeriya Na Gayyatar Jarabawar Daukar Aiki

Ma'aikatar Hukumar Shige Da Fice Ta Nijeriya Na Gayyatar Jarabawar Daukar Aiki

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

May 22, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

May 22, 2025
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi

Yadda ‘Yan Majalisa Ke Cusa Ayyuka Marasa Amfani A Kasafin Kuɗi – Rahoto

May 22, 2025
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

May 22, 2025
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.