• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Ke Da Alaka Da Sin A Cikin Rahoton Amurka Game Da Hakkin Dan Adam Na 2022 Na Cike Da Karairayin Siyasa Da Son Zuciya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Abubuwan Da Ke Da Alaka Da Sin A Cikin Rahoton Amurka Game Da Hakkin Dan Adam Na 2022 Na Cike Da Karairayin Siyasa Da Son Zuciya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana a gun taron manema labaru da aka saba gudanarwa a yau Talata 21 ga wata cewa, abubuwan da suka shafi kasar Sin a cikin “Rahoton Kare Hakkin Dan Adam na Kasashe Daban Daban na Shekarar 2022” da Amurka ta kaddamar, cike suke da karairayin siyasa da raini, kuma irin maganganun da ke cikin rahoton a kowace shekara ba su cancanci a saurare su ba.

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da “Rahoton Kare Hakkin Dan Adam na Kasashe Daban daban na Shekarar 2022” a ranar 20 ga watan nan na Maris, kuma Antony Blinken ya yi jawabi kan hakan, inda ya sake nuna yatsa kan halin kare hakkin dan Adam da kasar Sin ke ciki. Dangane da haka, Wang Wenbin ya ce, abin da duniya ke gani daga rahotannin kare hakkin bil’adam da Amurka ke fitarwa kowace shekara, ba wai batun kare hakkin bil’adama ne na kasashe daban daban ba, a’a, girman kai da cin zarafi da Amurka ke yi ne, da kuma ma’auni biyu da take dauka kan ita kanta da sauran kasashe.

Dangane da tambayar da dan jarida ya yi game da sanya hannu da shugaban Amurka Joe Biden ya yi kan kudurin “Shirin Dokar Asalin COVID-19” don ya zama doka kuwa, Wang Wenbin ya ce, abubuwan da ke da alaka da kasar Sin dake cikin shirin dokar ta Amurka, suna murguda gaskiya, kuma suna tattara bayanan karya, da kuma bata sunan kasar Sin. Kasar Sin na nuna rashin jin dadi kan hakan, kuma tana adawa da hakan. A cewar kakakin, a ko da yaushe kasar Sin na tsayawa tsayin daka wajen gano asalin yaduwar COVID-19, wato tana goyon baya da kuma shiga cikin ayyukan duniya, na gano asalin cutar ta hanyar kimiyya, yayin da take adawa da duk wani nau’i na magudin siyasa. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben 2023 Ne Mafi Inganci A Tarihin Nijeriya –Gbajabiamila

Next Post

Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

Related

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata
Daga Birnin Sin

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

1 hour ago
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

3 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

21 hours ago
Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

22 hours ago
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

23 hours ago
Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

1 day ago
Next Post
Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

LABARAI MASU NASABA

NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

NAPTIP Da Hisbah Sun Ceto Mata 12 Da Aka Yi Safararsu A Kano Zuwa Saudiyya

September 1, 2025
Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

September 1, 2025
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

September 1, 2025
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

September 1, 2025
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

September 1, 2025
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

September 1, 2025
Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

September 1, 2025
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.