• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan Da Ke Da Alaka Da Sin A Cikin Rahoton Amurka Game Da Hakkin Dan Adam Na 2022 Na Cike Da Karairayin Siyasa Da Son Zuciya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Abubuwan Da Ke Da Alaka Da Sin A Cikin Rahoton Amurka Game Da Hakkin Dan Adam Na 2022 Na Cike Da Karairayin Siyasa Da Son Zuciya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Sun Kammala Aiki A Wajen Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin

Ba Zai Yiwu Amurka Ta Kafawa Chips Kirar Kasar Sin Wani Shinge Ba

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana a gun taron manema labaru da aka saba gudanarwa a yau Talata 21 ga wata cewa, abubuwan da suka shafi kasar Sin a cikin “Rahoton Kare Hakkin Dan Adam na Kasashe Daban Daban na Shekarar 2022” da Amurka ta kaddamar, cike suke da karairayin siyasa da raini, kuma irin maganganun da ke cikin rahoton a kowace shekara ba su cancanci a saurare su ba.

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da “Rahoton Kare Hakkin Dan Adam na Kasashe Daban daban na Shekarar 2022” a ranar 20 ga watan nan na Maris, kuma Antony Blinken ya yi jawabi kan hakan, inda ya sake nuna yatsa kan halin kare hakkin dan Adam da kasar Sin ke ciki. Dangane da haka, Wang Wenbin ya ce, abin da duniya ke gani daga rahotannin kare hakkin bil’adam da Amurka ke fitarwa kowace shekara, ba wai batun kare hakkin bil’adama ne na kasashe daban daban ba, a’a, girman kai da cin zarafi da Amurka ke yi ne, da kuma ma’auni biyu da take dauka kan ita kanta da sauran kasashe.

Dangane da tambayar da dan jarida ya yi game da sanya hannu da shugaban Amurka Joe Biden ya yi kan kudurin “Shirin Dokar Asalin COVID-19” don ya zama doka kuwa, Wang Wenbin ya ce, abubuwan da ke da alaka da kasar Sin dake cikin shirin dokar ta Amurka, suna murguda gaskiya, kuma suna tattara bayanan karya, da kuma bata sunan kasar Sin. Kasar Sin na nuna rashin jin dadi kan hakan, kuma tana adawa da hakan. A cewar kakakin, a ko da yaushe kasar Sin na tsayawa tsayin daka wajen gano asalin yaduwar COVID-19, wato tana goyon baya da kuma shiga cikin ayyukan duniya, na gano asalin cutar ta hanyar kimiyya, yayin da take adawa da duk wani nau’i na magudin siyasa. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben 2023 Ne Mafi Inganci A Tarihin Nijeriya –Gbajabiamila

Next Post

Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

Related

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Sun Kammala Aiki A Wajen Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Sun Kammala Aiki A Wajen Tashar Sararin Samaniyar Kasar Sin

16 hours ago
Ba Zai Yiwu Amurka Ta Kafawa Chips Kirar Kasar Sin Wani Shinge Ba
Daga Birnin Sin

Ba Zai Yiwu Amurka Ta Kafawa Chips Kirar Kasar Sin Wani Shinge Ba

17 hours ago
Masanan Najeriya Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwar Afirka Da Sin A Fannin Tinkarar Kalubalen Harajin Kwastam Na Amurka
Daga Birnin Sin

Masanan Najeriya Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwar Afirka Da Sin A Fannin Tinkarar Kalubalen Harajin Kwastam Na Amurka

18 hours ago
Yawan Wutar Lantarkin Da Sin Ke Iya Samar Ta Amfani Da Karfin Ruwa Ta Kai Matsayin Koli A Duniya
Daga Birnin Sin

Yawan Wutar Lantarkin Da Sin Ke Iya Samar Ta Amfani Da Karfin Ruwa Ta Kai Matsayin Koli A Duniya

19 hours ago
Darussan Koyi Daga Salon Bunkasa Kasa Na Sin
Daga Birnin Sin

Darussan Koyi Daga Salon Bunkasa Kasa Na Sin

20 hours ago
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Faransa
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Faransa

22 hours ago
Next Post
Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

Sabon Gwamnan Zamfara Ya Lashi Takobin Magance Matsalolin Da Suka Addabi Jihar

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jaridar Da Ya Fallasa ‘Sharrin’ Da Ake Shirya Wa Natasha

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jaridar Da Ya Fallasa ‘Sharrin’ Da Ake Shirya Wa Natasha

May 23, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Amince Da Lasisin Aikin Hakar Mai A Arewa

May 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Boko Haram 16 A Borno Bayan Sun Kawo Hari Barikinsu

Sojoji Sun Kashe Ƴan Boko Haram 16 A Borno Bayan Sun Kawo Hari Barikinsu

May 23, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Zai Bibiyi Kwazon Ministocinsa A Ranar 29 Ga Watan Mayu

May 23, 2025
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

May 23, 2025
Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

May 23, 2025
Nijeriya Ba Za Ta Taba Maimaita Yakin Basasa Na Shekarar 1967 —el-Rufai

El-Rufai Ya Zargi Bangaren Shari’a Da Cin Hanci Da Rashawa

May 23, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

May 23, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

May 23, 2025
Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.