• English
  • Business News
Sunday, September 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Adadin Masu Amfani Da Intanet A Sin Ya Kai Sama Da Mutane Biliyan 1.12
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Cibiyar lura da harkokin sadarwar intanet ta kasar Sin ko CNNIC a takaice, ta ce ya zuwa watan Yuni da ya gabata, adadin masu amfani da intanet a kasar Sin ya kai sama da mutane biliyan 1.12.

Rahoton da CNNIC ta fitar a Litinin din nan, ya nuna yadda sadarwar intanet ta karade kaso 79.7 bisa dari na sassan kasar ya zuwa watan na Yuni, adadin da ya karu da kaso 1.1 bisa dari kan na watan Disamban bara.

  • Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya
  • Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

Kazalika, rahoton ya ce Sin ta yi matukar kokari wajen bunkasa fannin hidimar intanet, yayin da ake aiwatar da tsarin raya kasa na shekaru biyar-biyar karo na 14, wanda aka aiwatar tsakanin shekarar 2021 zuwa 2025. A wannan fanni, an mayar da hankali matuka ga samar da hidimar intanet mai game daukacin al’umma, ciki har da rukunin tsofaffi, da mazauna karkara, domin raba gajiyar shirin da daukacin ‘yan kasar.

Rahoton ya kuma ce ya zuwa watan Yunin wannan shekara, Sin na da masu amfani da intanet ‘yan shekaru 60 ko fiye miliyan 161, da masu amfani da intanet dake zaune a yankunan karkara miliyan 322. Kuma kason masu amfani da intanet din a rukunonin biyu, ya kai kaso 52 bisa dari da kuma kaso 69.2 bisa dari.

A daya bangaren kuma, bunkasar hidimar intanet a kasar Sin ya taka muhimmiyar rawa wajen raya al’adun kasar a gida da waje, musamman idan an yi la’akari da yadda aka samu damar fitar da karin ayyukan adabi da wasannin intanet na Sin zuwa ketare, da ma yadda wasu bayanai da ake samu daga intanet din ke kara fito da tarin wuraren yawon shakatawa dake kasar ta Sin. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

CMG Ya Yi Ayyukan Hadin Gwiwa Da Bangarori Daban Daban Na Macao

Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gina Tsarin Layin Dogo Da Manyan Hanyoyin Mota Da Na Aikewa Da Kunshin Sakwanni Mafi Girma A Duniya

Next Post

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

Related

CMG Ya Yi Ayyukan Hadin Gwiwa Da Bangarori Daban Daban Na Macao
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Ayyukan Hadin Gwiwa Da Bangarori Daban Daban Na Macao

47 minutes ago
Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS

2 hours ago
Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin
Daga Birnin Sin

Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin

3 hours ago
Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida
Daga Birnin Sin

Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida

22 hours ago
Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?

23 hours ago
Firaministan Sin: Adalci Shi Ne Abu Mafi Daraja A Wurin Kasashen Duniya 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin: Adalci Shi Ne Abu Mafi Daraja A Wurin Kasashen Duniya 

24 hours ago
Next Post
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ya Hada Sassan Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

September 28, 2025
CMG Ya Yi Ayyukan Hadin Gwiwa Da Bangarori Daban Daban Na Macao

CMG Ya Yi Ayyukan Hadin Gwiwa Da Bangarori Daban Daban Na Macao

September 28, 2025
Bayan Taron UNGA 80, Shettima Ya Nufi Jamus Don Tattaunawa Da Bankin Deutsche

Bayan Taron UNGA 80, Shettima Ya Nufi Jamus Don Tattaunawa Da Bankin Deutsche

September 28, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS

Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS

September 28, 2025
Gwamna Makinde Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Nijeriya da Naira Miliyan 22

Gwamna Makinde Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Nijeriya da Naira Miliyan 22

September 28, 2025
Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin

Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin

September 28, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

September 28, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

September 28, 2025
Yaushe Mourinho Zai Koyar Da Kwallon Kafa A Kasashen Jamus Da Faransa?

Yaushe Mourinho Zai Koyar Da Kwallon Kafa A Kasashen Jamus Da Faransa?

September 28, 2025
Harin Bam: Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Sake Ginin Garin Tudun Biri 

Gwamnatin Kaduna Za Ta Horas Da Ɗalibai 32,000 Sana’oin Hannu A Duk Shekara – Maiyaki

September 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.