• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Aikin Katafariyar Gadar Buhari Da Ganduje Ke Yi Ci Gaban Nijeriya Ne -Bello

by Mustapha Ibrahim
4 weeks ago
in Labarai
0
ganduje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sarkin Kasuwar Katagum, Alhaji Musa Bello ya bayyana cewa aikin katafariyar gadar da ake yi a unguwar Hotoro NNPC da ke Jihar Kano, wacce Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yake ginawa har ya sanya mata suna Muhammadu Buhari ci gaban Nijeriya ce gaba daya.

Ya kara da cewa wannan aikin gada zai amfani Nijeriya ne baki daya ba Jihar Kano ba kadai, bisa la’akari da yadda gadar ta hada hanyoyi na shugowa Kano daga sassa daban-daban na Nijeriya.

  • Ba Zan Barwa ‘Ya’yana Gadon Komai Ba – Buhari

Shugaban Kasuwar Katagum ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wuri wani taro da ya gudana a ranar Laraba da ta gabata a Jihar Kano.

A cewarsa, idan aka yi la’akari da wannan aiki na Gwamna Ganduje ya kawo wa Kano ci gaba mai yawa, dan haka wannan aiki abun a yaba wa Gwamnatin Jihar Kano ne kan wannan aiki. Haka kuma ya yaba wa gwamnatin tarayya kan ayyukan titin da ta ke yi a kokarinta na bunkasa sufuri a Nijeriya.

Alhaji Musa Bello ya bukaci gwamnatin da ta dukofa wajen gyara hanyoyi da suka lalace, musammam irin hanyar Makwa da ke Jihar Neja da dai sauran manyan hanyoyi da suke bukatar kulawa daga gwamnati, Saboda mahimanci su ga al’umar Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Ziyarci Urumqi Na Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin

Next Post

Nada Kashim Mataimakin Tinubu Ya Dumama Siyasar Nijeriya

Related

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
Labarai

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

6 hours ago
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara
Labarai

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

7 hours ago
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho
Labarai

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

7 hours ago
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a
Labarai

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

8 hours ago
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2
Manyan Labarai

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

9 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

9 hours ago
Next Post
Kashim

Nada Kashim Mataimakin Tinubu Ya Dumama Siyasar Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.