• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Akwai Bukatar Gwamnatocin Nijeriya Su Inganta Aikin Harkar Ma’adanai”

by Shehu Yahaya
11 months ago
Gwamnatoci

Kungiyar masu hakar ma’adanai da sarrafashi ta kasa ta bayyana cewa akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bayar da himma wajem inganta harkokin hakar ma’adanai domin bunkasa ci gaban tattalin arzikin kasa baki daya.

Haka zalika, kungiyar ta ce lokaci yayi da gwamnatocin kasar nan za su himmatu wajen samar da yanayi mai kyau domin inganta hakar ma’adanai wajen farfado da komadar tattalin arzikin kasar nan.

  • Sin Ta Samar Da Kudade Domin Tabbatar Da Hidimar Dumama Muhalli Yayin Hunturu Ga Mutanen Da Ibtila’i Ya Shafa
  • Sin Ta Kafa Tasoshin Sigina Ta 5G Fiye Da Miliyan 4.1

Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar na kasa, Injiniya Umar Hassan a wani wani taron shekara-shekara na kumgiyar wanda ya gudana a Jihar Kaduna.

Ya ce hakar ma’adanai na taimakawa wajen bunkasa ci gaban tattalin arziki da kuma magance matsalar rashin da ya addabi matasan kasar nan, yana mai cewa muddin aka inganta harkar ma’adanai babu shakka Nijeriya za ta zama kan gaba wajen bunkasar tattalin arziki a fadin duniya.

Shugaban ya ce taron na bana ya mayar da hankaline wajen yadda za a inganta hakara hakar ma’adanai. Ya kara da cewa kungiyarsu ta himmatu wajen tabbatar da cewa an kawo masu zuba hannun jari wajen hakar ma’adanin.

LABARAI MASU NASABA

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Da yake bayani dangane matsalar masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba, ya ce kungiyarsu ta himmatu wajen tabbatar da cewa duk wadanda za su fara hakar ma’adanai sun bi ka’ida. Ya yi kira ga gwamnatin tarayya da na jihohi da su tabbatar da cewa sun samar da yanayi mai kyau wajen bai wa masu hakar ma’adanai damar da ya kamata domin bunkasa ci gaban tattalin arzikin kasar nan baki daya.

A nasa wajabin, shugaban kungiyar na Jihar Kaduna, Injiniya Mohammed Nura Sani Hussain, ya ce gudanar da taruka irin wanna zai taimaka kan fadakar da gwamnati wajen alfanu da ribar da cikin hakar ma’adanai. Ya ce lokaci ya yi da gwamanati za ta tabbatar da cewa ta samar da yanayi mai kyau domin inganta harkar ma’adanai a fadin kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma
Ilimi

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
ASUU
Ilimi

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Next Post
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi

Majalisa Ta Soki Zaben Kananan Hukumomi A Matsayin Cin Fuska Ga Dimokuradiyya

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025
Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025
Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

October 28, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.