• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Akwai Bukatar Gwamnatocin Nijeriya Su Inganta Aikin Harkar Ma’adanai”

by Shehu Yahaya
6 months ago
in Ilimi
0
“Akwai Bukatar Gwamnatocin Nijeriya Su Inganta Aikin Harkar Ma’adanai”
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar masu hakar ma’adanai da sarrafashi ta kasa ta bayyana cewa akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara bayar da himma wajem inganta harkokin hakar ma’adanai domin bunkasa ci gaban tattalin arzikin kasa baki daya.

Haka zalika, kungiyar ta ce lokaci yayi da gwamnatocin kasar nan za su himmatu wajen samar da yanayi mai kyau domin inganta hakar ma’adanai wajen farfado da komadar tattalin arzikin kasar nan.

  • Sin Ta Samar Da Kudade Domin Tabbatar Da Hidimar Dumama Muhalli Yayin Hunturu Ga Mutanen Da Ibtila’i Ya Shafa
  • Sin Ta Kafa Tasoshin Sigina Ta 5G Fiye Da Miliyan 4.1

Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar na kasa, Injiniya Umar Hassan a wani wani taron shekara-shekara na kumgiyar wanda ya gudana a Jihar Kaduna.

Ya ce hakar ma’adanai na taimakawa wajen bunkasa ci gaban tattalin arziki da kuma magance matsalar rashin da ya addabi matasan kasar nan, yana mai cewa muddin aka inganta harkar ma’adanai babu shakka Nijeriya za ta zama kan gaba wajen bunkasar tattalin arziki a fadin duniya.

Shugaban ya ce taron na bana ya mayar da hankaline wajen yadda za a inganta hakara hakar ma’adanai. Ya kara da cewa kungiyarsu ta himmatu wajen tabbatar da cewa an kawo masu zuba hannun jari wajen hakar ma’adanin.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Da yake bayani dangane matsalar masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba, ya ce kungiyarsu ta himmatu wajen tabbatar da cewa duk wadanda za su fara hakar ma’adanai sun bi ka’ida. Ya yi kira ga gwamnatin tarayya da na jihohi da su tabbatar da cewa sun samar da yanayi mai kyau wajen bai wa masu hakar ma’adanai damar da ya kamata domin bunkasa ci gaban tattalin arzikin kasar nan baki daya.

A nasa wajabin, shugaban kungiyar na Jihar Kaduna, Injiniya Mohammed Nura Sani Hussain, ya ce gudanar da taruka irin wanna zai taimaka kan fadakar da gwamnati wajen alfanu da ribar da cikin hakar ma’adanai. Ya ce lokaci ya yi da gwamanati za ta tabbatar da cewa ta samar da yanayi mai kyau domin inganta harkar ma’adanai a fadin kasar nan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GwamnoniMa’adanai
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Naɗa Sabon Shugaban Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma

Next Post

Majalisa Ta Soki Zaben Kananan Hukumomi A Matsayin Cin Fuska Ga Dimokuradiyya

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

1 week ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

1 week ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

1 week ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi

Majalisa Ta Soki Zaben Kananan Hukumomi A Matsayin Cin Fuska Ga Dimokuradiyya

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

June 9, 2025
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

June 9, 2025
Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

June 9, 2025
Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

June 9, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

June 9, 2025
Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

June 9, 2025
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

June 9, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

June 9, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna

Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.