• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Raɗaɗi Da Zafi Kan Cire Tallafin Man Fetur Amma Ya Zama Dole – Tinubu Ga masu Zanga-zangar 

by Sulaiman
1 year ago
Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Sabanin bukatun masu zanga-zangar #EndBadGovernance da ke ci gaba da gudana, Shugaba Bola Tinubu ya ce, ba zai yi wu ba a maido da biyan tallafin man fetur.
Shugaban kasar a wani jawabi da ya yi wa ‘yan Nijeriya a safiyar ranar Lahadi, ya bayyana cewa, duk da cewa matakin cire tallafin man fetur ya haifar da tsanani da kuncin rayuwa, amma hakan ya zama dole domin biyan tallafin ba ya haifar da alkairi ga tattalin arzikin kasarmu sai dai kawo cikas ga ci gaban tattalin arzikinmu da ci gabanmu.”
  • Jan Aikin Da Ke Gaban Sababbin Shugabannin Kano Pillars
  • Mummunan Tasirin Da Kuncin Rayuwa Ke Yi Ga Al’umma Wajen Bin Addini
Shugaban ya kuma shaida wa masu zanga-zangar cewa, jami’an tsaro za su ci gaba da tabbatar da cikakken tsaron rayuka da dukiyoyin ‘yan kasa ta hanyar da ta dace, inda ya kara da cewa, “Dimokuradiyyarmu tana ci gaba ne idan aka mutunta da kuma kare hakkokin da tsarin mulki ya ba kowane dan Nijeriya.
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa, “Manufar da nake da ita game da kasarmu, ita ce, a samu kasa mai adalci da wadata, inda kowane mutum zai ci moriyar zaman lafiya, ’yanci, da rayuwa mai arha wacce ba tsada wanda shugabanci nagari na dimokuradiyya ne kadai zai iya samar da ita – shugabanci irin na Dimokuradiyya a bayyane yake, da gaskiya da rikon amana ga al’ummar Nijeriya.
“Tsawon shekaru da yawa, tattalin arzikinmu ya kasance mai rauni, kuma mara karsashi, saboda rashin daidaituwa da yawa da suka kawo cikas ga ci gabanmu. Sama da shekara guda da ta wuce, kasarmu Nijeriya, ta kai matsayin da ba za mu iya ci gaba da yin amfani da hanyoyin magance matsalolin wucin gadi don magance matsalolin da dole mu kawo karshensu ba, domin kanmu da kuma zuriyarmu masu zuwa daga baya.
“Saboda haka na dauki matsaya mai raɗaɗi wacce ta zama dole na cire tallafin man fetur da kuma kawar da tsarin musayar kuɗi da yawa wacce ke haifar da rudani da cikas ga ci gaban tattalin arzikinmu da ci gabanmu.”

“Wadannan shawarwarin da na yanke sun zama dole idan har muna so mu ceto tattalin arzikin kasarmu daga durkushewa. Eh, na yarda, kuɗin kasa yana tsayawa akan teburi na. Amma ina tabbatar muku cewa, na mayar da hankali sosai wajen jagoranci nagari ga jama’a” In ji Tinubu

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Triumph
Manyan Labarai

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza
Labarai

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga
Labarai

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Next Post
Yaki A Hukumance Da Matatar Dangote Da `Yan Nijeriya

Yaki A Hukumance Da Matatar Dangote Da `Yan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.