ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’ummar Yarbawa Mazauna Kano Sun Gudanar Da Taron Addu’o’in Zaman Lafiya

by Muhammad
2 years ago
Kano

Al’ummar Yarabawa a Jihar Kano sun gudanar da taron addu’o’i daga mabiya addinai daban-daban a ranar Lahadin da ta gabata don neman zaman lafiya, ci gaba da kuma daidaita harkokin siyasa a kasar nan.

Jagoran taron, Malam Abdulsam Abdullateef, ya shaidawa manema labarai cewa jihar Kano ta zama gida na biyu ga wadanda ba ‘yan asalin jihar ba, don haka taron ya ja hankalin malamai da mabiyan kungiyoyi da dama.

  • Zabe: Kotun Kano Ta Kwace Kujerar Datti Ta Baiwa Iliyasu Kwankwaso 
  • Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa

Abdullateef, tsohon mai baiwa tsohon gwamnan jihar Kano shawara kan hulda tsakanin al’umman na, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce salon siyasar Kwankwaso ne tabbatar da hadin kai.

ADVERTISEMENT

Haɗin kai, in ji shi, ya share fage ga waɗanda ba ƴan asalin ƙasar ba, su kasance cikin tsarin siyasar da ya zayyana a matsayin ɗabi’ar dimokuradiyya a jihar Kano.

Ya ce Yarbawa a jihar Kano suna goyon bayan gwamnati mai ci a yanzu ta, Abba Yusuf, a kokarinta na kwato hakkin wadanda aka zalunta.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

“A cikin watanni takwas kafin zaben 2023, Kwankwaso, shugaban NNPP, ya sake karfafa jam’iyyar kuma ta lashe dukkan kujerun majalisun tarayya da na jiha da kuma kujerar gwamna,” in ji Abdullateef.

Ya yaba wa Gwamna Yusuf bisa yadda ya kiyaye ka’idoji, akidu da dabarun salon “Kwankwasiyya” (salon shugabancin Kwankwaso) wanda a cewarsa, ya fara inganta tsarin mulki a jihar Kano.

“A cikin kwanaki 100 da Gwamna Yusuf ya yi yana mulki, Jihar Kano ta samu ingantattun ababen more rayuwa.

“Asibitoci sun fara aiki sosai kuma titunan Kano sun yi haske sosai; fizge wayan da ya zama bala’in garin ma ya kau.

“Fiye da dalibai 1,000 ne suka ci gajiyar tallafin karatu a gida da waje, yayin da aka dawo da makarantun da gwamnatin da ta gabata ta yi watsi da su,” in ji Abdullateef.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Mutuwar Sheikh Giro Argungu Babban Rashi Ne Ga Yammacin Afirka – Shettima

Mutuwar Sheikh Giro Argungu Babban Rashi Ne Ga Yammacin Afirka - Shettima

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.