• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
in Kiwon Lafiya
0
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin GargaÉ—i Na Mako ÆŠaya A Abuja

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Itaciyar magarya na da dimbin tarihi yadda ya kamata, sannan tana maganin abubuwa masu daman gaske da suka hada da cutukan daji, ciwon miki (idan wani tsiro ko kari ya fitowa mutum a jikinsa).

Idan aka samu ganyen magarya aka busar da shi, sai a daka a tankade shi sosai. Don haka, ga mai ciwon gyambo ko kuma wanda yake da ciwon da ya ki warkewa, har ake tunanin ko shafar sa aka yi ko kuma wani abu daban aka yi masa, kamar sihiri da sauran makamantansa, sai a nemi wannan ganye na magarya a yi amfani da shi.

  • Bankwana Da 2023: Wainar Da Aka Toya A Fagen Wasanni
  • Samar Da Tsaro: Ribadu Ya Yaba Wa Sarakunan Gargajiya A Adamawa

Da farko dai, za a nemi ruwan dumi a tafasa shi sosai; sai a samu garin ganyen magaryar a zuba a ciki, bayan ya dan huce sai a wanke ciwon da shi. Bayan wanke ciwon, sai kuma a kawo garin magaryar tankadadde a zuba a kan ciwon ko gyambon, wanda ya ki ci ya ki cinyewa; daga nan in sha Allahu za a samu waraka.

Har ila yau, ana yin maganin sihiri da ganyen magarya, ma’ana; ga duk wanda ake tunanin an yi masa sihiri, sai a nemo ganyen magarya guda bakwai a mutsittshika su, domin kuwa sihiri ya kasu kashi bakwai, akwai wanda ake raba mutum da mutum, akwai wanda ake sa wa mutum cuta ya rika yawan kwanciya, akwai wanda ake kashe wa mutum kasuwa, akwai kuma wanda ake sa wa mutum rashin lafiya da sauran makamantansu.

Saboda haka, da zarar an fahimci an yi wa mutum daya daga cikin wadannan sihiri, a samo ganyen magarya guda bakwai a murje su da hannu, a zuba a ruwa.

Daga nan kuma, akwai ayoyin alkur’ani da ake bukatar a tofa a cikin wannan ruwa, wanda ya hada da suratul a’arafi aya ta dari da sha bakwai zuwa aya ta dari da ashirin da biyu, sai suratul Yunus aya ta saba’in da tara zuwa aya ta tamanin da biyu.

Haka nan kuma, suratul Daha aya ta sittin da biyu zuwa ta saba’in. Daga nan, za a tofa Falaki da Nasi da Ayatul kursiyyu a ciki. Kazalika, za a karanta Kulya ayyuhal kafiruna a tofa a cikin ruwan da aka zuba wannan ganyen magarya, sai a ba wa wanda ake tunanin an yi wa wannan sihiri ya sha, ragowar ruwan kuma sai ya shafe jikinsa baki-daya; za a samu waraka da yardar Allah.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (1)

Next Post

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

Related

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin GargaÉ—i Na Mako ÆŠaya A Abuja
Kiwon Lafiya

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin GargaÉ—i Na Mako ÆŠaya A Abuja

5 days ago
Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi
Kiwon Lafiya

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

5 days ago
Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa
Kiwon Lafiya

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

2 weeks ago
Matsalar Gishiri Ga Lafiyar Zuciya
Kiwon Lafiya

Matsalar Gishiri Ga Lafiyar Zuciya

4 weeks ago
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu
Kiwon Lafiya

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

1 month ago
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati
Kiwon Lafiya

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

1 month ago
Next Post
Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.