• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka: Sarkin Leken Asiri Na Neman Habaka Karfinta

byCGTN Hausa
1 year ago
amurka

LABARAI MASU NASABA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

LTun daga shekarar 2023, hukumomin gwamnatin Amurka suke kirkiro labaran kanzon kurege, suna ikirarin wai kungiyar kutsen yanar gizo ta “Volt Typhoon” dake samun goyon bayan gwamnatin Sin, ta kai hare-hare kan yanar gizon muhimman manyan ababen more rayuwa na kasar, a yunkurin kara gishiri ga zargin da suke yi wa kasar Sin na wai “Sin na kawo barazana ga sauran kasashen duniya”. Lallai sarkin leken asiri na zargin wasu cewa, wai an kutsa cikin yanar gizonta, abin dariya ne.
Kwanan baya, sassan kula da tsaron yanar gizo na kasar Sin sun yin bincike har sun samar da karin bayani game da makarkashiyar da Amurka ta yi game da shirin “Volt Typhoon”, binciken da ta yi ya nuna cewa, hukumomin gwamnatin Amurka da wasu hukumomin tsaron yanar gizo na kasashen Amurka da Birtaniya da Canada da Austriliya da New Zealand wato “Five Eyes Alliance” sun yi hadin kai wajen kirkiro labaran karya. Abin da suka gabatar wai shi ne shaida game da shirin “Volt Typhoon”, ba ya da alaka da kasar Sin, daga wata kasa ta daban aka samo shi, amma Amurka ta zargi kasar Sin kan wannan abu cewa, wai shi ne shaida dake bayyana harin da Sin ta kaiwa yanar gizonta. Har ‘yan siyasar wadannan kasashe sun kirkiro labarin karya, da zummar shafawa kasar Sin bakin fenti wai tana kawo barazana ga tsaron yanar gizo. Da hakan, hukumar tsaron Amurka ta tsorata da yaudari majalisar dokokin kasar da ta tsawaita wa’adin aya mai lamba 702 na dokar sa ido kan leken asiri a ketare wato FISA, wanda aka fi sani da dokar leken asiri ba tare da samun izini daga kotu ba, da kuma neman karin kasafin kudade daga majalisar dokoki don inganta karfin kutse na hukumomin leken asiri na kasar.
‘Yan siyasar Amurka ba su gamsu da karfinta na leken asiri a yanzu ba, suna yunkurin leken asiri da sarrafa ra’ayin jama’a ta hanyar mai da fari baki da kirkirar labaran kanzon kurege, suna kan wata mahaukaciyar hanya ta leken asiri. (Mai zane da rubutu: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
Ra'ayi Riga

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Next Post
Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Ƙwallon Ƙafa Bayan Lashe Kofin Copa America

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Ƙwallon Ƙafa Bayan Lashe Kofin Copa America

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version