• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Fi Kawo Cikas Ga Aikin Yaki Da Cutar COVID-19 A Duniya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Ta Fi Kawo Cikas Ga Aikin Yaki Da Cutar COVID-19 A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Amurka ta maida kanta matsayin kasa mafi samar da kyautar alluran rigakafin cutar COVID-19 a duniya, inda ta yi alkawarin samar da alluran rigakafin a kalla biliyan 1 da miliyan 100 ga duk duniya kafin shekarar 2023, amma ya zuwa ranar 5 ga wannan wata, allurai miliyan 665.1 kawai ta samar. Kana Amurka ta kai alluran da suka kusa lalacewa zuwa kasashen Afirka, don cika alkawarinta na samarwa kasashen Afirka alluran kyauta, sai dai kasashen Afirka ba su ji dadin hakan ba. 

Bisa kididdigar da ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi, an ce, kasashen da kasar ta fi samarwa alluran rigakafin cutar kyauta su ne wadanda ke kewayen kasar Sin. Bisa nazarin da aka yi, an ce, gwamnatin Amurka tana son yin amfani da alluran don tilasta wa kasashen dake kewayen kasar Sin su shiga kawancen kin kasar Sin, batun da ya kawo illa ga yanayin hadin gwiwar yaki da cutar a duniya.

  • Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Duniya

Haka zakila, yayin da ake tinkarar matsalar karuwar mutuwar mutane a sakamakon mummunar cutar, Amurka ta kore bakin haure masu dimbin yawa, hakan ya kara yaduwar cutar a kasashe masu tasowa ciki har da kasashen Latin Amurka.

Kasar Sin kuwa ta tabbatar da kiyaye lafiyar jama’arta fiye da biliyan 1 da miliyan 400 a cikin shekaru 3 da suka wuce, kana ta hada gwiwa da kasa da kasa wajen yaki da cutar ta COVID-19. A cikin shekaru 3 da suka wuce, kasar Sin ta yi musayar fasahohi fiye da 60 tare da hukumar kiwon lafiya ta duniya wato WHO. Ya zuwa yanzu kuma, kasar Sin ta samar da kayayyakin yaki da cutar fiye da daruruwan biliyoyi ga kasashe 153 da kungiyoyin kasa da kasa 15, kana ta samar da alluran rigakafin cutar fiye da biliyan 2.2 ga kasashe da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 120.

Ana iya gano wanda ya samar da gudummawa ga duniya wajen yaki da cutar, da wanda ya kawo cikas ga aikin. Amurka ta fi kawo cikas ga aikin yaki da cutar a duniya. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Mataimakin Kakakin Majalisar Ondo, Ta Maye Gurbinsa

Next Post

Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

Related

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

2 hours ago
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

2 hours ago
Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

18 hours ago
He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala
Daga Birnin Sin

He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

20 hours ago
Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu

22 hours ago
Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a

23 hours ago
Next Post
Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

Gwamna Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

May 13, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

May 13, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

May 13, 2025
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

May 13, 2025
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya GargaÉ—i Magoya Bayansa

May 13, 2025
Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe ÆŠakunan Kwanan ÆŠalibai Saboda Aikata Rashin ÆŠa’a A Kano

Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe ÆŠakunan Kwanan ÆŠalibai Saboda Aikata Rashin ÆŠa’a A Kano

May 13, 2025
China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

May 13, 2025
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno

Bam Ya Hallaka Ma’aikatan Hukumar Ilimi 2 A Hanyar Damboa-Maiduguri

May 13, 2025
Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Bai Wa ÆŠan Arewa Takara A 2027

May 13, 2025
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.