• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Fi Kawo Cikas Ga Aikin Yaki Da Cutar COVID-19 A Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Ta Fi Kawo Cikas Ga Aikin Yaki Da Cutar COVID-19 A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Amurka ta maida kanta matsayin kasa mafi samar da kyautar alluran rigakafin cutar COVID-19 a duniya, inda ta yi alkawarin samar da alluran rigakafin a kalla biliyan 1 da miliyan 100 ga duk duniya kafin shekarar 2023, amma ya zuwa ranar 5 ga wannan wata, allurai miliyan 665.1 kawai ta samar. Kana Amurka ta kai alluran da suka kusa lalacewa zuwa kasashen Afirka, don cika alkawarinta na samarwa kasashen Afirka alluran kyauta, sai dai kasashen Afirka ba su ji dadin hakan ba. 

Bisa kididdigar da ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi, an ce, kasashen da kasar ta fi samarwa alluran rigakafin cutar kyauta su ne wadanda ke kewayen kasar Sin. Bisa nazarin da aka yi, an ce, gwamnatin Amurka tana son yin amfani da alluran don tilasta wa kasashen dake kewayen kasar Sin su shiga kawancen kin kasar Sin, batun da ya kawo illa ga yanayin hadin gwiwar yaki da cutar a duniya.

  • Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Duniya

Haka zakila, yayin da ake tinkarar matsalar karuwar mutuwar mutane a sakamakon mummunar cutar, Amurka ta kore bakin haure masu dimbin yawa, hakan ya kara yaduwar cutar a kasashe masu tasowa ciki har da kasashen Latin Amurka.

Kasar Sin kuwa ta tabbatar da kiyaye lafiyar jama’arta fiye da biliyan 1 da miliyan 400 a cikin shekaru 3 da suka wuce, kana ta hada gwiwa da kasa da kasa wajen yaki da cutar ta COVID-19. A cikin shekaru 3 da suka wuce, kasar Sin ta yi musayar fasahohi fiye da 60 tare da hukumar kiwon lafiya ta duniya wato WHO. Ya zuwa yanzu kuma, kasar Sin ta samar da kayayyakin yaki da cutar fiye da daruruwan biliyoyi ga kasashe 153 da kungiyoyin kasa da kasa 15, kana ta samar da alluran rigakafin cutar fiye da biliyan 2.2 ga kasashe da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 120.

Ana iya gano wanda ya samar da gudummawa ga duniya wajen yaki da cutar, da wanda ya kawo cikas ga aikin. Amurka ta fi kawo cikas ga aikin yaki da cutar a duniya. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Mataimakin Kakakin Majalisar Ondo, Ta Maye Gurbinsa

Next Post

Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

13 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

14 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

15 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

16 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

18 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

2 days ago
Next Post
Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

Kasashe Na Kara Maraba Da Sinawa Zuwa Kasashensu

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.