• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Amurka ta fara amfani da dokar da ta zartar, na wai “Dokar Hana Aikin Tilas Ga Al’ummar Uygur” a jiya Talata.

Wannan daftarin doka mai cike da karairayi na ikirarin hana shigar da kayayyakin yankin Xinjiang cikin kasar Amurka, sai dai an ba da ainihin shaidun dake tabbatar da cewa, babu aikin tilas a lokacin da ake samar da su.

  • Wang Yi Ya Halarci Taron Bayar Da Rahoton Ci Gaban Duniya

Duk abin da Amurka ta fadi game da aikin tilas a jihar Xinjiang karya ce, mataki ne kawai da ta dauka domin yaki da kasar Sin.

A hakika, ’yan siyasar Amurka sun nuna hali-ko-in-kula game da yanayin samun aikin yi a yankin, kuma yunkurinsu shi ne, shafawa kasar Sin bakin fenti da fakewa da batun hakkin Bil Adam. A sa’i daya kuma, da dakile fifikon da Xinjiang ke da shi wajen samar da kayayyaki, har ma da ware yankin daga tsarin samar da kayayyaki a duniya.

Manazarta na ganin cewa, kaddamar da wannan doka mai cike da yaudara, zai keta zaman oda da dokar cinikayya ta duniya, da kawo cikas ga dorewar samar da isassun kayayyakin da ake bukata a duniya. Ban da wannan kuma, watakila lamarin zai kawo cikas ga wasu kamfanonin Xinjiang dake fitar da kayayyaki zuwa ketare, amma Amurka ba za ta cimma burinta na hana bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin ba. Kasuwanni mafi girma da Sin take da su da manyan bukatun duniya, za su goyi bayan kamfanonin Xinjiang, haka kuma ba za su rasa karfinsu na takara ba ko kadan, idan Amurka ta rufe kofarta.

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

A nata bangare, Amurka za ta yi amai ta lashe wajen amfani da wannan doka. Amurkawa masu sayayya ne za su dandana mummmuna tasirin dokar.

A halin yanzu, Amurkawa na fuskantar hauhawar farashin kayayyaki mafi tsanani da aka gani cikin shekaru 40 da suka gabata. Bisa rahoton da manazarcin kamfanin Moody ya bayar, an ce, yawan kudin da ko wane iyalin Amurka ke kashewa a kowane wata, ya karu da dala 460 idan aka kwatanta da sauran shekarun da suka gabata.

Kamata ya yi, Sin ta dauki mataki mai karfi don kiyaye moriyar da ta dace da kamfanoni da al’ummarta, da kuma kiyaye dorewar tsarin samar da kayayyaki a duniya. Ita kuma Amurka dake gabatar da karairayi, za ta girbi abin da ta shuka. (Amina Xu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Ta Bayar Da Umarnin Fara Sabon Gwaji Kan Irin Masara Na ‘Tela Maize’

Next Post

Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

Related

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

14 hours ago
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

16 hours ago
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 
Daga Birnin Sin

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

18 hours ago
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci
Daga Birnin Sin

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

20 hours ago
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

1 day ago
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

1 day ago
Next Post
Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Damfara A Kano

September 4, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Ƴan Ta’adda 15 A Borno

September 4, 2025
An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

An Cafke Matar Da Ta Binne Jariri Da Rai A Kebbi

September 4, 2025
An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

An Fara Bincike Kan Ɓarkewar Kwalara A Sokoto – Kwamishina

September 4, 2025
Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.