• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Za Ta Yi Amai Ta Lashe Game Da Dokar Dake Shafar Yankin Xinjiang Da Ta Zartar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Amurka ta fara amfani da dokar da ta zartar, na wai “Dokar Hana Aikin Tilas Ga Al’ummar Uygur” a jiya Talata.

Wannan daftarin doka mai cike da karairayi na ikirarin hana shigar da kayayyakin yankin Xinjiang cikin kasar Amurka, sai dai an ba da ainihin shaidun dake tabbatar da cewa, babu aikin tilas a lokacin da ake samar da su.

  • Wang Yi Ya Halarci Taron Bayar Da Rahoton Ci Gaban Duniya

Duk abin da Amurka ta fadi game da aikin tilas a jihar Xinjiang karya ce, mataki ne kawai da ta dauka domin yaki da kasar Sin.

A hakika, ’yan siyasar Amurka sun nuna hali-ko-in-kula game da yanayin samun aikin yi a yankin, kuma yunkurinsu shi ne, shafawa kasar Sin bakin fenti da fakewa da batun hakkin Bil Adam. A sa’i daya kuma, da dakile fifikon da Xinjiang ke da shi wajen samar da kayayyaki, har ma da ware yankin daga tsarin samar da kayayyaki a duniya.

Manazarta na ganin cewa, kaddamar da wannan doka mai cike da yaudara, zai keta zaman oda da dokar cinikayya ta duniya, da kawo cikas ga dorewar samar da isassun kayayyakin da ake bukata a duniya. Ban da wannan kuma, watakila lamarin zai kawo cikas ga wasu kamfanonin Xinjiang dake fitar da kayayyaki zuwa ketare, amma Amurka ba za ta cimma burinta na hana bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin ba. Kasuwanni mafi girma da Sin take da su da manyan bukatun duniya, za su goyi bayan kamfanonin Xinjiang, haka kuma ba za su rasa karfinsu na takara ba ko kadan, idan Amurka ta rufe kofarta.

Labarai Masu Nasaba

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

A nata bangare, Amurka za ta yi amai ta lashe wajen amfani da wannan doka. Amurkawa masu sayayya ne za su dandana mummmuna tasirin dokar.

A halin yanzu, Amurkawa na fuskantar hauhawar farashin kayayyaki mafi tsanani da aka gani cikin shekaru 40 da suka gabata. Bisa rahoton da manazarcin kamfanin Moody ya bayar, an ce, yawan kudin da ko wane iyalin Amurka ke kashewa a kowane wata, ya karu da dala 460 idan aka kwatanta da sauran shekarun da suka gabata.

Kamata ya yi, Sin ta dauki mataki mai karfi don kiyaye moriyar da ta dace da kamfanoni da al’ummarta, da kuma kiyaye dorewar tsarin samar da kayayyaki a duniya. Ita kuma Amurka dake gabatar da karairayi, za ta girbi abin da ta shuka. (Amina Xu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Ta Bayar Da Umarnin Fara Sabon Gwaji Kan Irin Masara Na ‘Tela Maize’

Next Post

Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

Related

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?
Daga Birnin Sin

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

6 hours ago
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

7 hours ago
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba
Daga Birnin Sin

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

8 hours ago
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu
Daga Birnin Sin

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

11 hours ago
Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

18 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya

19 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

Kasar Sin Ta Shirya Ci Gaba Da Taimakawa Wajen Wanzar Da Zaman Lafiya Da Tsaro Da Ci Gaba A Kahon Afrika

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.