• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bude Taron Shekara-shekara Na Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Bude Taron Shekara-shekara Na Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê3ÔÂ5ÈÕ Ê®ËĽìÈ«¹úÈË´óÒ»´Î»áÒéÔÚ¾©¿ªÄ» 3ÔÂ5ÈÕ£¬µÚÊ®ËĽìÈ«¹úÈËÃñ´ú±í´ó»áµÚÒ»´Î»áÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÿªÄ»¡£ лªÉç¼ÇÕß µÔ½¡á° Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bude zama na farko na taron majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14 da safiyar yau Lahadi, a babban dakin taron jama’a dake birnin Beijing, inda firaministan kasar Sin Li Keqiang ya gabatar da rahoton aikin gwamnatin kasar. 

Li ya yi nuni da cewa, Sin ta samu bunkasuwar tattalin arziki mai inganci da zaman lafiya a zamantakewar al’ummar kasar a shekarar 2022 yadda ya kamata, yana mai cewa, da wuya Sin ta samu sabbin nasarori a shekarar 2022.

  • Xi Jinping Ya Tattauna Da Wakilan Jama’a Na Jiangsu

Li ya ce, a shekarar bara, yawan GDPn kasar Sin ya karu da kashi 3 cikin dari, kuma karin wasu mutane miliyan 12 da dubu 60 sun samu aiki, kana farashin kayyayakin da jama’a suke kashe kudi kansu ya karu da kashi 2 cikin dari. Ya ce bisa sauyin yanayin mai sarkakiya da ake ciki, Sin ta cimma muhimmin burin samun bunkasuwar kasar na shekarar, yana mai cewa, Sin tana da karfin samun ci gaban tattalin arzikinta.

A cewar Li, alkaluman tattalin arziki na GDP na kasar, sun karu zuwa kudin Sin RMB yuan triliyan 121, kwatankwacin karuwar kaso 5.2 kan matsakaicin mataki cikin shekaru 5 da suka gabata, adadin da ya kai karuwar kusan yuan triliyan 70 cikin shekaru 10 da suka gabata, kimanin kaso 6.2 ke nan kan matsakaicin mataki. Firaministan ya kara da cewa, karfin tattalin arzikin kasar ya karu yadda ya kamata. Haka kuma, cikin shekaru 5 da suka gabata, manufar bude kofa ga ketare da yin gyare-gyare a gida ta kasar Sin ta ci gaba da zurfafa, haka kuma hadin gwiwa karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya” ya kara karfi, inda darajar kayayyakin da aka yi shige da ficensu ya zarce yuan triliyan 40, lamarin da ya sa kasar Sin ta kasance kan gaba a duniya wajen samun jarin kasashen waje da kuma zuba jari a ketare.

Firaminista Li ya ce, burin ci gaban tattalin arzikin kasar a bana shi ne, GDPnta ya karu da kimanin kashi 5 cikin dari. Ban da wannan kuma, Li ya gabatar da sauran burikan ci gaban kasar Sin na bana, wadanda suka hada da, yawan sabbin mutanen da za su samu aikin yi ya kai kimanin miliyan 12, adadin masu zaman kashe wando ya ragu zuwa kaso 5.5 bisa dari, sannan adadin karuwar farashin kayayyakin masarufi ya tsaya kan kaso 3 bisa dari. Kana saurin karuwar yawan kudin shiga da al’ummar Sin za ta samu ya yi daidai da saurin karuwar tattalin arzikin kasar, yayin da za a yi kokarin inganta cinikin shige da fice yadda ya kamata, da kokarin tabbatar da samun daidaito a harkokin cinikin waje. Bugu da kari, kasar Sin za ta yi kokarin cimma burin samar da yawan hatsin da ya wuce kilogiram biliyan 650, da rage amfani da kwal, man fetur, iskar gas, tare da ci gaba da kyautata muhallin halittu.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Rahoton aikin da Li ya gabatar ya kuma bayyana cewa, ya kamata a kara jawowa tare da amfani da jarin waje. Kasuwar kasar Sin mai bude kofa, za ta kara samar da dama ga bunkasuwar kamfanonin kasa da kasa dake kasar. Ya kamata a kara ba da iznin shiga kasuwar kasar, da kara bude kofa ga kasashen waje a fannin samar da hidima. Kana a kare hakkin kamfanoni masu jarin waje, da sa kaimi ga daddale yarjejeniyoyin tattalin arziki da cinikayya masu inganci kamar yarjejeniyar CPTPP ta kasashen yankin tekun Pasifik da ta shafi dukkan bangarori, da kuma fadada bude kofa ga kasashen waje bisa tsarin kasar.

Haka zakila ma dai, Li ya ce, kasar Sin za ta ci gaba da martaba manufofin diflomassiya na tabbatar da ‘yancin kai da tafiyar da harkokinta da kanta da kuma tabbatar da zaman lafiya. Haka kuma, za ta bi hanyar neman samun bunkasuwa cikin lumana, da sada zumunta da hadin kai da kasa da kasa bisa ka’idoji biyar na zama tare cikin lumana, gami da martaba manufar bude kofa ga waje don moriyar juna da samun nasara tare. A ko da yaushe, kasar Sin na iyakar kokarinta wajen shimfida zaman lafiyar duniya, da bayar da gudummawa ga ci gaban duniya, da ma bin odar kasa da kasa.

Rahoton aikin ya kuma nuna cewa, kasar Sin na son hada gwiwa da kasa da kasa wajen aiwatar da shawarar ci gaban duniya, da ta tsaron duniya, da yada ra’ayin bai daya na darajar bil Adama, a kokarin kara azama ga raya makomar bil Adama ta bai daya, da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankalin duniya.(Kande, Fa’iza, Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Gayyaci Jakadan Burkina Faso Kan Kisan ‘Yan Nijeriya 16

Next Post

Inuwa Ya Bai Wa ‘Yan Kasuwan Gombe Kyautar Naira Miliyan 500 Don Karfafa Kasuwancinsu 

Related

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

7 hours ago
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

8 hours ago
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

9 hours ago
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

10 hours ago
An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO
Daga Birnin Sin

An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO

12 hours ago
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

1 day ago
Next Post
Inuwa Ya Bai Wa ‘Yan Kasuwan Gombe Kyautar Naira Miliyan 500 Don Karfafa Kasuwancinsu 

Inuwa Ya Bai Wa ‘Yan Kasuwan Gombe Kyautar Naira Miliyan 500 Don Karfafa Kasuwancinsu 

LABARAI MASU NASABA

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

July 12, 2025
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.