ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Gudun Yada-kanin-wani A Gasar Firimiya

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Firimiya

Za a iya cewa kawo yanzu gasar Premier League ta kakar wasa ta 2023 zuwa 2024 ta fara shiga gangara, bayan da aka buga wasannin mako na 25 kuma kungiyoyi uku ne ke takarar lashe kofin bana.

Yanzu saura maki daya tsakanin Manchester City da Liberpool, wadda take jan ragama, kuma saura wasanni 13 a kammala kakar bana kuma a karon farko tun kakar wasa ta 2015 zuwa 2016 lokacin da Arsenal take ta ukun teburi da tazarar maki biyu a kakar da Leicester take ta daya bayan wasa 26, maki biyu ne ke kasancewa tsakanin ‘yan ukun farko.

  • Pogba Zai Ɗaukaka Ƙara A Kan Dakatar Da Shi Daga Buga Ƙwallo Na Tsawon Shekaru 4
  • Fc Porto Ta Fama Raunin Arsenal A Gasar Zakarun Turai

Karo na bakwai kenan da ba a samun tazara da yawa tsakanin masu fatan lashe Premier League, kuma karo na hudu a wannan karnin wanda hakan yake nuna irin shirin da kungiyoyi suka yi.

ADVERTISEMENT

Manchester City ta fi wasanni masu zafi da za ta fuskanta nan gaba, wadda za ta karbi bakuncin Manchester United a filin wasa na Etihad daga nan kuma sai ta je gidan Liberpool wato Anfield.

Saura maki daya tsakanin Arsenal da Manchester City, to amma Arsenal tana kan ganiya, wadda ta fara shekarar 2024 da kafar dama, bayan da ta ci wasanni biyar a jere kuma bajintar farko a tarihi da fara shiga shekara.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

Za kuma ta ziyarci Manchester City a wasan karshe a gasar mako biyu tsakani idan ta kara da Chelsea a filin wasa Emirates sannan tana da babban wasa da kungiyar kwallon kafa ta Manchester United a watan Mayu.

Ita kuwa Liberpool wasa daya aka doke ta ranar 4 ga watan Fabrairu a hannun Tottenham a karawa 18 baya, kungiyar da Jurgen Klop ke jan ragama za ta karbi bakuncin Manchester City ranar 10 ga watan Maris, sannan ta kai ziyara Everton mako daya tsakani a wasan hamayya da ake kira Merseyside derby.

Amma dai har yanzu babu wanda zai iya yin hasashen na zahiri da zai iya nuna kungiyar da za ta iya lashe gasar firimiyar Ingila kasancewar duka kungiyoyin suna da wasanni a junansu sannan kuma akwai kungiyoyin da suke biye da su a baya kamar Aston Billa da Tottenham da kuma kungiyar kwallon kafa ta Manchester United.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau
Wasanni

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

November 13, 2025
‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026
Wasanni

‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

November 13, 2025
Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 
Wasanni

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

November 11, 2025
Next Post
Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Hidimomin Biyan Kudi Masu Sauki Ga Baki

Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Hidimomin Biyan Kudi Masu Sauki Ga Baki

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

November 13, 2025
‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

November 13, 2025
Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

November 13, 2025
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

November 13, 2025
Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

November 13, 2025
Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.