ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Gudun Yada-kanin-wani A Gasar Firimiya

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Firimiya

Za a iya cewa kawo yanzu gasar Premier League ta kakar wasa ta 2023 zuwa 2024 ta fara shiga gangara, bayan da aka buga wasannin mako na 25 kuma kungiyoyi uku ne ke takarar lashe kofin bana.

Yanzu saura maki daya tsakanin Manchester City da Liberpool, wadda take jan ragama, kuma saura wasanni 13 a kammala kakar bana kuma a karon farko tun kakar wasa ta 2015 zuwa 2016 lokacin da Arsenal take ta ukun teburi da tazarar maki biyu a kakar da Leicester take ta daya bayan wasa 26, maki biyu ne ke kasancewa tsakanin ‘yan ukun farko.

  • Pogba Zai Ɗaukaka Ƙara A Kan Dakatar Da Shi Daga Buga Ƙwallo Na Tsawon Shekaru 4
  • Fc Porto Ta Fama Raunin Arsenal A Gasar Zakarun Turai

Karo na bakwai kenan da ba a samun tazara da yawa tsakanin masu fatan lashe Premier League, kuma karo na hudu a wannan karnin wanda hakan yake nuna irin shirin da kungiyoyi suka yi.

ADVERTISEMENT

Manchester City ta fi wasanni masu zafi da za ta fuskanta nan gaba, wadda za ta karbi bakuncin Manchester United a filin wasa na Etihad daga nan kuma sai ta je gidan Liberpool wato Anfield.

Saura maki daya tsakanin Arsenal da Manchester City, to amma Arsenal tana kan ganiya, wadda ta fara shekarar 2024 da kafar dama, bayan da ta ci wasanni biyar a jere kuma bajintar farko a tarihi da fara shiga shekara.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Za kuma ta ziyarci Manchester City a wasan karshe a gasar mako biyu tsakani idan ta kara da Chelsea a filin wasa Emirates sannan tana da babban wasa da kungiyar kwallon kafa ta Manchester United a watan Mayu.

Ita kuwa Liberpool wasa daya aka doke ta ranar 4 ga watan Fabrairu a hannun Tottenham a karawa 18 baya, kungiyar da Jurgen Klop ke jan ragama za ta karbi bakuncin Manchester City ranar 10 ga watan Maris, sannan ta kai ziyara Everton mako daya tsakani a wasan hamayya da ake kira Merseyside derby.

Amma dai har yanzu babu wanda zai iya yin hasashen na zahiri da zai iya nuna kungiyar da za ta iya lashe gasar firimiyar Ingila kasancewar duka kungiyoyin suna da wasanni a junansu sannan kuma akwai kungiyoyin da suke biye da su a baya kamar Aston Billa da Tottenham da kuma kungiyar kwallon kafa ta Manchester United.

Firimiya
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL
Wasanni

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Next Post
Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Hidimomin Biyan Kudi Masu Sauki Ga Baki

Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Hidimomin Biyan Kudi Masu Sauki Ga Baki

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.