• English
  • Business News
Friday, July 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Sufurin Kayayyakin Jin Kai Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Sham

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Fara Sufurin Kayayyakin Jin Kai Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Sham
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da sanyin safiyar yau, 14 ga watan, an fara sufurin kayayyakin jin kai na shawo kan bala’in girgizar kasa da gwamnati ta Sin ta bai wa Sham. An yi hasashe cewa, za su isar da su Damascus na kasar Sham gobe da safe.

Wadannan kayayyakin jin kai sun kunshi kunsoshin ceto na gaggawa guda dubu 30, da rigunan maganin sanyi dubu 10, da tantuna guda 300, da barguna dubu 20 da wasu na’urorin numfushi da injunan sa barci, da na’urorin samar da iskar oxygen, da wasu fitilolin tiyata marasa inuwa na LED da dai sauransu.

  • Sin Ta Fitar Da Kundin Bayani Na Farko A Shekarar 2023 Mai Kunshe Da Manufofin Raya Karkara

 

Bugu da kari, an isar da wasu kayayyakin jin kai da kungiyar Red Cross ta Sin ta bai wa kasar Sham karo na biyu Damascus, fadar mulkin kasar Sham a jiya Litinin. Jakadan Sin dake Sham Shi Hongwei, da mataimakin ministan ma’aikatar kula da harkokin wurare da muhalli na kasar Sham Muataz da sauransu sun je filin jirgin sama don karbarsu.

An labarta cewa, wadannan kayayyaki sun kunshi tantuna, jakunan ceto na gaggawa, tufafi da magunguna da sauran abubuwan da ake bukata cikin gaggawa a inda bala’in girgizar kasa ta shafa. Wadannan kayayyaki za su iya taimakawa masu fama da bala’in fiye da dubu 10.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

Bisa wani labara daban da aka bayar, an ce, ya zuwa ranar 12 ga wata, tawagar ceto ta kasar Sin ta ta riga ta ceci mutane shida a cikin yankunan birnin Antakya dake lardin Hatay na kasar Turkiyya da bala’in ya shafa.

Kawo yanzu,kungiyar ceto ta Sin ta riga ta aika kananan tawagogin ceto har sau 13, tare da ma’aikatan ceto 206. Sannan sun ceci mutane guda 6, da kuma samun gawawwaki 8 wadanda suka rasa rayukansu cikin bala’ain. Ban da wannan, tawagar ceto ta Hongkong ta Sin ma ta ceci mutane 3 a Turkiyya. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Taron Dandalin Tattaunawa Na Kungiyar Hadin Gwiwar Kafofin Watsa Labaru Na Telebijin Na Kasashe Masu Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Na 2023

Next Post

Adadin Hatsin Da Sin Ta Samu Ya Karu Da Kilo Biliyan 3.7 A Bara

Related

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

33 minutes ago
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

2 hours ago
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

3 hours ago
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

4 hours ago
Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar
Daga Birnin Sin

Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

4 hours ago
Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli
Daga Birnin Sin

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

1 day ago
Next Post
Adadin Hatsin Da Sin Ta Samu Ya Karu Da Kilo Biliyan 3.7 A Bara

Adadin Hatsin Da Sin Ta Samu Ya Karu Da Kilo Biliyan 3.7 A Bara

LABARAI MASU NASABA

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

July 4, 2025
Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

July 4, 2025
Yadda Taron Kungiyar Gwagwarmayar Talakawa Ta Kaya Kan Zaben 2023 A Zariya

INEC Ta Ayyana 16 Ga Agusta Don Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihohi 12

July 4, 2025
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

July 4, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

July 4, 2025
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

July 4, 2025
Zaben Gwamnoni: Za Mu Ba Marada Kunya – INEC

2027: Kungiyoyi 110 Ne Ke Neman Rajistan Zama Jam’iyyun Siyasa A Yanzu Haka – INEC

July 4, 2025
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

July 4, 2025
Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

July 4, 2025
Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

July 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.