• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taro Kan “Ci Gaba Mai Inganci Da Nasarorin Da Aka Samu A Jihar Xinjiang” A Taro Na 51 Na Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD

byCMG Hausa
3 years ago
MDD

An gudanar da taron gefen kasar Sin kan “ci gaba mai inganci da nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang” a taro karo na 51 na kwamitin kare hakkin dan Adam na MDD a birnin Bole dake jihar Xinjiang ta kasar.

Yayin taron da aka yi ta kafar bidiyo da kuma ido da ido a jiya, masana da malamai fiye da goma na gida da waje da wasu wakilan jama’ar jihar Xinjiang da wakilan daliban kasashen waje da ke karatu a kasar Sin, sun yi tattaunawa mai zurfi kan sauye-sauyen da aka samu a jihar Xinjiang sakamakon ci gaba mai inganci, da kuma nasarorin da aka samu a fannin kare hakkin bil’adama.

  • Kasar Sin Ta Bankado Karin Shaidu Game Da Kutsen Yanar Gizo Da Amurka Ta Yi Mata

Hussein Ibrahim Morsy, shugaban kwalejin koyar da harsuna da fassara na jami’ar kimiyya da fasaha ta Masar, kuma farfesa a sashen koyar da Sinanci na jami’ar Ain Shams, yana ganin cewa, gwamnatin kasar Sin tana mai da hankali sosai kan aikin ba da ilmi ga kananan kabilu da yankunan da ‘yan kananan kabilu ke taruwa, kuma ta dauki kwararan matakai na kare hakkin kananan kabilu wajen samun ilimi, da kyautata halin yankunan da ‘yan kananan kabilu ke taruwa da jama’ar dake zaune a yankunan da inganta zaman rayuwar jama’a a yankunan, kuma an samu manyan nasarori.

Ye Suya, wata daliba ‘yar Najeriya dake karatu a jami’ar horar da malamai ta Zhejiang, da Ou Jingya, daliba ‘yar kasar Mozambique, sun ziyarci jihar Xinjiang a baya-bayan nan, kuma sun bayyana cewa, hadin kan al’ummar yankin da kokarin da gwamnatin ke yi na karewa da kuma gadon abubuwan tarihi na al’adu da ake gada daga kakanni kakanni, sun burge su kwarai da gaske. A ganinsu, Xinjiang “wuri ne mai cike da karfi”.

Shi kuwa babban darektan cibiyar binciken hakkin dan Adam ta jami’ar koyon dokokin shari’a ta arewa maso yammacin kasar Sin, Chang An cewa ya yi, yadda Amurka da kasashen yammacin duniya ke yayata batutuwan da suka shafi hakkin dan Adam a jihar Xinjiang, hakika, alama ce ta zahiri ta siyasantar da hakkin bil’adama da amfani da batun don cimma burinsu.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Kana ya lalata albarkatun jama’ar kasa da kasa a fannin kare hakkin bil’adama don nuna danniya ko babakere, lamarin da ya sabawa manufar ci gaban kare hakkin bil’adama a duniya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Next Post
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Bayyana Imanin Tabbatar Da Samun Ci Gaban Cinikin Waje A Karshen Rabin Shekarar Bana

Ma'aikatar Kasuwancin Sin Ta Bayyana Imanin Tabbatar Da Samun Ci Gaban Cinikin Waje A Karshen Rabin Shekarar Bana

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version