ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taro Kan “Ci Gaba Mai Inganci Da Nasarorin Da Aka Samu A Jihar Xinjiang” A Taro Na 51 Na Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD

by CMG Hausa
4 years ago
MDD

An gudanar da taron gefen kasar Sin kan “ci gaba mai inganci da nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang” a taro karo na 51 na kwamitin kare hakkin dan Adam na MDD a birnin Bole dake jihar Xinjiang ta kasar.

Yayin taron da aka yi ta kafar bidiyo da kuma ido da ido a jiya, masana da malamai fiye da goma na gida da waje da wasu wakilan jama’ar jihar Xinjiang da wakilan daliban kasashen waje da ke karatu a kasar Sin, sun yi tattaunawa mai zurfi kan sauye-sauyen da aka samu a jihar Xinjiang sakamakon ci gaba mai inganci, da kuma nasarorin da aka samu a fannin kare hakkin bil’adama.

  • Kasar Sin Ta Bankado Karin Shaidu Game Da Kutsen Yanar Gizo Da Amurka Ta Yi Mata

Hussein Ibrahim Morsy, shugaban kwalejin koyar da harsuna da fassara na jami’ar kimiyya da fasaha ta Masar, kuma farfesa a sashen koyar da Sinanci na jami’ar Ain Shams, yana ganin cewa, gwamnatin kasar Sin tana mai da hankali sosai kan aikin ba da ilmi ga kananan kabilu da yankunan da ‘yan kananan kabilu ke taruwa, kuma ta dauki kwararan matakai na kare hakkin kananan kabilu wajen samun ilimi, da kyautata halin yankunan da ‘yan kananan kabilu ke taruwa da jama’ar dake zaune a yankunan da inganta zaman rayuwar jama’a a yankunan, kuma an samu manyan nasarori.

ADVERTISEMENT

Ye Suya, wata daliba ‘yar Najeriya dake karatu a jami’ar horar da malamai ta Zhejiang, da Ou Jingya, daliba ‘yar kasar Mozambique, sun ziyarci jihar Xinjiang a baya-bayan nan, kuma sun bayyana cewa, hadin kan al’ummar yankin da kokarin da gwamnatin ke yi na karewa da kuma gadon abubuwan tarihi na al’adu da ake gada daga kakanni kakanni, sun burge su kwarai da gaske. A ganinsu, Xinjiang “wuri ne mai cike da karfi”.

Shi kuwa babban darektan cibiyar binciken hakkin dan Adam ta jami’ar koyon dokokin shari’a ta arewa maso yammacin kasar Sin, Chang An cewa ya yi, yadda Amurka da kasashen yammacin duniya ke yayata batutuwan da suka shafi hakkin dan Adam a jihar Xinjiang, hakika, alama ce ta zahiri ta siyasantar da hakkin bil’adama da amfani da batun don cimma burinsu.

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Kana ya lalata albarkatun jama’ar kasa da kasa a fannin kare hakkin bil’adama don nuna danniya ko babakere, lamarin da ya sabawa manufar ci gaban kare hakkin bil’adama a duniya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

MDD
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani
Daga Birnin Sin

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Next Post
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Bayyana Imanin Tabbatar Da Samun Ci Gaban Cinikin Waje A Karshen Rabin Shekarar Bana

Ma'aikatar Kasuwancin Sin Ta Bayyana Imanin Tabbatar Da Samun Ci Gaban Cinikin Waje A Karshen Rabin Shekarar Bana

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026
Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

July 13, 2026
Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

July 13, 2026
Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.