• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Cibiyar Ilimin Fasahar Zamani Ta Sin Da Afirka A Jami’ar Kenya

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
Fasahar zamani

A ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

  • Thomas Bach Ya Bai Wa Cmg Izinin Sarrafa Watsa Labarun Gasar Olympics Ta Lokacin Hunturu Ta Milan Ta 2026
  • Amurka Ta Tasa Keyar Indiyawa Kusan 100 Zuwa Gida

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 
Daga Birnin Sin

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba
Daga Birnin Sin

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Next Post
Umar Farouk Ibrahim (Sakataren Gwamnatin Kano)

Watanni 2 Da Sauke Baffa Bichi, An Nada Umar Farouk Mukamin Sakataren Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

October 22, 2025
Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

October 22, 2025
Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

October 22, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

October 22, 2025
ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

October 22, 2025
Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

October 22, 2025
Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

October 22, 2025
Gobara Ta Tashi A Kasuwar Alaba Da Ke Legas

Gobara Ta Tashi A Kasuwar Alaba Da Ke Legas

October 22, 2025
Gwamnoni Sun Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Fashewar Tankar Mai A Neja

Gwamnoni Sun Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Fashewar Tankar Mai A Neja

October 22, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.