ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Cibiyar Ilimin Fasahar Zamani Ta Sin Da Afirka A Jami’ar Kenya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Fasahar zamani

A ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

  • Thomas Bach Ya Bai Wa Cmg Izinin Sarrafa Watsa Labarun Gasar Olympics Ta Lokacin Hunturu Ta Milan Ta 2026
  • Amurka Ta Tasa Keyar Indiyawa Kusan 100 Zuwa Gida

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

ADVERTISEMENT

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Fasahar zamani
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Fasahar zamani
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Umar Farouk Ibrahim (Sakataren Gwamnatin Kano)

Watanni 2 Da Sauke Baffa Bichi, An Nada Umar Farouk Mukamin Sakataren Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.