ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Cibiyar Ilimin Fasahar Zamani Ta Sin Da Afirka A Jami’ar Kenya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Fasahar zamani

A ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

  • Thomas Bach Ya Bai Wa Cmg Izinin Sarrafa Watsa Labarun Gasar Olympics Ta Lokacin Hunturu Ta Milan Ta 2026
  • Amurka Ta Tasa Keyar Indiyawa Kusan 100 Zuwa Gida

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

ADVERTISEMENT

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Fasahar zamani
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Fasahar zamani
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Umar Farouk Ibrahim (Sakataren Gwamnatin Kano)

Watanni 2 Da Sauke Baffa Bichi, An Nada Umar Farouk Mukamin Sakataren Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.