ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Cibiyar Ilimin Fasahar Zamani Ta Sin Da Afirka A Jami’ar Kenya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Fasahar zamani

A ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

  • Thomas Bach Ya Bai Wa Cmg Izinin Sarrafa Watsa Labarun Gasar Olympics Ta Lokacin Hunturu Ta Milan Ta 2026
  • Amurka Ta Tasa Keyar Indiyawa Kusan 100 Zuwa Gida

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

ADVERTISEMENT

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

ranar Juma’a 7 ga wata ne aka kaddamar da cibiyar koyon ilimin fasahar zamani ta Sin da Afirka a jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya da ke yankin birnin fasaha na Konza, mai tazarar kilomita 65 daga kudu maso gabashin Nairobi, babban birnin kasar Kenya.

Malaman jami’o’i daga jami’ar ta karatu daga gida ta kasar Kenya da jami’ar Donghua ta kasar Sin, sun halarci bikin kafa cibiyar ta koyar da ilimin fasahar zamani ta hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka da kuma cibiyar koyarwa daga gida ta jami’ar kasar Sin.

Da yake jawabi, mataimakin shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasar Kenya, Iliya Omwenga ya ce kaddamar da cibiyar ta bunkasa fasahar zamani, ta nuna wani muhimmin ci gaba a hadin gwiwar Sin da Afirka ta fannin ilimi.

Shi kuwa darektan ofishin hadin gwiwar kasa da kasa na jami’ar Donghua, Zhao Mingwei, cewa ya yi, kaddamar da cibiyar koyor da fasahar ta zamani ta kara tabbatar da muhimmancin hadin gwiwar Sin da Afirka a fannin ilimi da bunkasa fasahohi.

Zhao Mingwei ya kara da cewa, abokan hulda na kasar Sin da na Afirka sun daidaita sahu ta fuskar kokarin da suke yi wajen samun nasarar juyin juya halin ci gaban masana’antu kashi na hudu, wanda ke wajabta bukatar yin hadin gwiwa a aikace don karfafa manyan masu ruwa da tsaki da ke taka rawa a fannin tattalin arzikin fasahar zamani kamar matasa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Fasahar zamani
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Fasahar zamani
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026
  • Sulaiman
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo
  • Sulaiman
    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

MASU ALAKA

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
Daga Birnin Sin

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
Daga Birnin Sin

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Next Post
Umar Farouk Ibrahim (Sakataren Gwamnatin Kano)

Watanni 2 Da Sauke Baffa Bichi, An Nada Umar Farouk Mukamin Sakataren Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.