• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Kasuwar Baje Kolin Watan Ramadan A Kano

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
Customers shop for fresh shellfish inside Kermel market in central Dakar, Senegal, on Wednesday, Dec. 6, 2023. West Africa’s growth slowed to 3.7% this year from 3.9% in 2022 due to the global economy and higher inflation, the Economic Community of West African States said. Photographer: Damian Lemański/Bloomberg

Customers shop for fresh shellfish inside Kermel market in central Dakar, Senegal, on Wednesday, Dec. 6, 2023. West Africa’s growth slowed to 3.7% this year from 3.9% in 2022 due to the global economy and higher inflation, the Economic Community of West African States said. Photographer: Damian Lemański/Bloomberg

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya jagoranci kungiyoyin kananan masana’antu (NASI) domin kaddamar da kasuwar baje kolin watan Ramadan a dandalin baje koli na filin KACCIMA da ke Zoo Road, cikin kwaryar birnin Kano.

Gwamntin Kano ta ce makasudin wannan kasuwa ta baje koli shi ne, domin sayar da kayyayakin abinci cikin sauki da rangwame saboda saukaka wa al’umm a watan Azumi.

  • NCRMIDP Ta Raba Wa ‘Yan Gudun Hijira 700 Kayan Abinci A Katsina
  • An Kammala Canja Fasalin Gasar Cin Kofin Zakarun Turai

Gwamnan Kano ya bayyana hakan ne a lokacin kaddamar da kasuwar wanda ya sami wakilcin mai ba shi shawara kan harkokin kamfanoni da masana’antu, Hon. Bello Aliyu Kiru, wanda aka gudanar a Jihar Kano.

A jawabin shugaban kungiyar NASI na kasa wanda ya samu wakilcin ma’ajin kungiyar, Dakta Abubakar Tanko Bala ya ce sun gamsu da kokarin NASI a Jihar Kano karkashin shugabancin Aminu Ibrahim Kurawa, wanda shi da mataimakansa suka sami nasarar gayyato shugabanin kasuwannin Kano domin gudanar da wannan biki.

Haka kuma akwai hukumomi irinsu hukumar kula da ingancin kayyakin abinci ta kasa (SON) da shugabanin kungiyoyi irinsu Muazzam Harazimi Aliyu, daga SMEDAN, akwai Rukayya Abdullahi Umar, shugabar kungiyar NWOFBE ta masu sarrafa kayyayakin Abinci zallah ta Arewa, sai kuma Hajiya Gambo Abdullahi, shugabar gamayyar kungiyoyin masu wayar da kan mata (NCWS) da dimbin kungiyoyi duk sun halarci wannan kasuwa ta baje kolin Ramadan.

LABARAI MASU NASABA

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI
Manyan Labarai

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
Next Post
Amurka

Sakataren Tsaron Amurka Ya Amince Da Samun "Kudin Yaki" A Fili

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.