• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Manyan Masana’antu 8 Masu Jarin Kasar Sin A Uganda

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Kaddamar Da Manyan Masana’antu 8 Masu Jarin Kasar Sin A Uganda

Workers sew denim jeans at machines in the Xinlon Textile and Garment Technology Co Ltd. factory at the Sino-Uganda Mbale Industrial Park in Mbale, Uganda, on Wednesday, Jan. 24, 2024. Under Chinese President Xi Jinping’s Belt and Road Initiative, China has extended about $900 billion over the past decade in infrastructure and other projects around the world, including in Africa. Photographer: Luke Dray/Bloomberg

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Karamin ministan cinikayya, masana’antu da raya hadin gwiwa na kasar Uganda David Bahati, ya ce a shekarar nan ta 2024 kadai, an kaddamar da masana’antu 8 masu jarin miliyoyin dalolin Amurka a kasar, wadanda ’yan kasuwar kasar Sin suka zuba jarin kafuwar su, matakin da ya samar da tarin guraben ayyukan yi ga al’ummar Uganda.

Mista Bahati, ya bayyana hakan ne a jiya Litinin, yayin da yake jawabi a cibiyar watsa labarai ta Uganda, don gane da ci gaban da ake samu a fannin raya masana’antun kasar.

  • CMG Ya Bayyana Rassan Wuraren Da Za A Yi Liyafar Bikin Bazara
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 14 A Jihar Filato

Ya ce shugaban kasar Yoweri Museveni ne ya jagoranci kaddamar da masana’antu 4 cikin jimillar 8 da aka bude a bana, ciki har da kamfanin Unisteel Investment Uganda Limited, wanda sabon kamfanin sarrafa karafa ne da jarinsa ya kai dalar Amurka miliyan 100, ya kuma samar da guraben aikin yi ga mutane sama da 500.

Baya ga wadannan manyan kamfanoni, wasu kungiyoyi da jam’iyyun gama kai daga sassa masu zaman kan su, sun kafa kamfanoni kanana da mafiya kankanta sama da 250.

Bahati, ya ce sashen masana’antun Uganda ya samar da gudummawar kaso 27.4 bisa dari ga jimillar GDPn kasar, wanda hakan ke da nasaba da fadadar sashen sarrafa hajojin kasar, wanda ya karu da kaso 11 bisa dari cikin rubu’in karshe na shekarar 2023 zuwa 2024.

Labarai Masu Nasaba

A Koyi Darasi Daga Tarihi

Kada A Bata Ran Mahaifiya

Daga nan sai ya bayyana sashen sarrafa hajoji a kasar a matsayin bangare mafi girma a fannin raya masana’antun kasar, wanda ke samar da kaso 16.5 bisa dari na GDPn kasar, tare da samar da guraben ayyukan yi na kai tsaye ga sama da mutum miliyan daya. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Ya Bayyana Rassan Wuraren Da Za A Yi Liyafar Bikin Bazara

Next Post

Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

Related

A Koyi Darasi Daga Tarihi
Daga Birnin Sin

A Koyi Darasi Daga Tarihi

2 hours ago
Kada A Bata Ran Mahaifiya
Daga Birnin Sin

Kada A Bata Ran Mahaifiya

3 hours ago
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka
Daga Birnin Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

5 hours ago
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

7 hours ago
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

7 hours ago
Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali

9 hours ago
Next Post
Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

LABARAI MASU NASABA

A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

May 11, 2025
2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

INEC Na Samun Matsin Lamba Don Kar Ta Yi Wa TNN Rajista — Kakakinta

May 11, 2025
Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

May 11, 2025
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.