• English
  • Business News
Friday, July 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Manyan Masana’antu 8 Masu Jarin Kasar Sin A Uganda

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Kaddamar Da Manyan Masana’antu 8 Masu Jarin Kasar Sin A Uganda

Workers sew denim jeans at machines in the Xinlon Textile and Garment Technology Co Ltd. factory at the Sino-Uganda Mbale Industrial Park in Mbale, Uganda, on Wednesday, Jan. 24, 2024. Under Chinese President Xi Jinping’s Belt and Road Initiative, China has extended about $900 billion over the past decade in infrastructure and other projects around the world, including in Africa. Photographer: Luke Dray/Bloomberg

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Karamin ministan cinikayya, masana’antu da raya hadin gwiwa na kasar Uganda David Bahati, ya ce a shekarar nan ta 2024 kadai, an kaddamar da masana’antu 8 masu jarin miliyoyin dalolin Amurka a kasar, wadanda ’yan kasuwar kasar Sin suka zuba jarin kafuwar su, matakin da ya samar da tarin guraben ayyukan yi ga al’ummar Uganda.

Mista Bahati, ya bayyana hakan ne a jiya Litinin, yayin da yake jawabi a cibiyar watsa labarai ta Uganda, don gane da ci gaban da ake samu a fannin raya masana’antun kasar.

  • CMG Ya Bayyana Rassan Wuraren Da Za A Yi Liyafar Bikin Bazara
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 14 A Jihar Filato

Ya ce shugaban kasar Yoweri Museveni ne ya jagoranci kaddamar da masana’antu 4 cikin jimillar 8 da aka bude a bana, ciki har da kamfanin Unisteel Investment Uganda Limited, wanda sabon kamfanin sarrafa karafa ne da jarinsa ya kai dalar Amurka miliyan 100, ya kuma samar da guraben aikin yi ga mutane sama da 500.

Baya ga wadannan manyan kamfanoni, wasu kungiyoyi da jam’iyyun gama kai daga sassa masu zaman kan su, sun kafa kamfanoni kanana da mafiya kankanta sama da 250.

Bahati, ya ce sashen masana’antun Uganda ya samar da gudummawar kaso 27.4 bisa dari ga jimillar GDPn kasar, wanda hakan ke da nasaba da fadadar sashen sarrafa hajojin kasar, wanda ya karu da kaso 11 bisa dari cikin rubu’in karshe na shekarar 2023 zuwa 2024.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

Daga nan sai ya bayyana sashen sarrafa hajoji a kasar a matsayin bangare mafi girma a fannin raya masana’antun kasar, wanda ke samar da kaso 16.5 bisa dari na GDPn kasar, tare da samar da guraben ayyukan yi na kai tsaye ga sama da mutum miliyan daya. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Ya Bayyana Rassan Wuraren Da Za A Yi Liyafar Bikin Bazara

Next Post

Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

Related

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

4 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

5 hours ago
Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba
Daga Birnin Sin

Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

6 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

7 hours ago
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar
Daga Birnin Sin

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

8 hours ago
Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

9 hours ago
Next Post
Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

Kakakin Majalisar Tarayya Da Mataimakinsa Sun Taya Kiristoci Murnar Bukukuwan Kirismeti

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

July 24, 2025
Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu Ta Kai 144 — INEC

Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu Ta Kai 144 — INEC

July 24, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

July 24, 2025
Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

Sojoji Sun Kwato Makamai Daga Hannun Ƴan Bindiga, Sun Ceto Yaro A Filato

July 24, 2025
Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

July 24, 2025
Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

July 24, 2025
Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

Abubuwan Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Shugaban APC Na Ƙasa, Farfesa Yilwatda

July 24, 2025
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

July 24, 2025
Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja

Nijeriya Ta Gabatar Da Ƙudurin Karɓar Gasar Formula 1 A Abuja

July 24, 2025
Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

July 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.