• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kammala Gasar Fisu Karo Na 31 a Birnin Chengdu 

by CMG Hausa
2 years ago
FISU

Da yammacin jiya Talata ne aka rufe gasar daliban jami’o’in kasa da kasa ko FISU kaso na 31, a filin taro na kade-kade dake birnin Chengdu, fadar mulkin lardin Sichuan dake kudu maso yammacin kasar Sin.

Gasar wadda ta gudana tsakanin ranaikun 28 ga watan Yuli zuwa 8 ga watan Agustan nan. Gasar ta hallara jimillar ’yan wasa 6,500 daga kasashe da yankuna 113, wadanda suka fafata a fannoni 269 na wasanni 18, tare da karya matsayin bajimta sau 22, cikin kwanaki 12 na gudanarta.

  • Jami’ar FISU: Tawagogin Dake Halartar Gasar Wasannin Daliban Jami’o’in Kasa Da Kasa Ta Chengdu Sun Yaba Da Yadda Wasannin Ke Gudana

’Yar wasan ninkaya ta kasar Sin ajin mata Zhang Yufei, ta kafa tarihin zama mafi samun lambobin yabo a gasar, inda ta kammala da lambobin zinari 9 a dukkanin gasannin da ta fafata.

A bangaren tawagar kasar Sin mai mutane 411, an zabo sama da rabin daliban dake cikinta ne ta hanyar gwajin kwazonsu a mataki na kasa, sun kuma lashe lambobin yabo 178, ciki har da lambobin zinari 103, matakin da ya sanya su kasancewa kan gaba, a fannin lashe lambobin yabo a gasar, baya ga sauran ’yan wasa daga kasashe da yankuna 53, wadanda su ma suka lashe lambobin yabo daban daban, ciki har da 35, wadanda ’yan wasansu suka lashe a kalla lambar zinari daya.

Dan majalissar gudanarwar kasar Sin Shen Yiqin, da mukaddashin shugaban gasar ta FISU Leonz Eder, da babban shugaban kwamitin shirya gasar ta birnin Chengdu Huang Qiang, sun halarci bikin rufe gasar.

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata

A jawabin da ya gabatar, mista Eder ya ayyana rufe gasar, tare da jinjinawa mashiryanta bisa kwazonsu na ganin gasar ta kammala cikin nasara.

Bayan gasar wadda birnin Beijing ya karbi bakunci a shekarar 2001, da wacce birnin Shenzhen ya karbi a bukunci a shekarar 2011, a wannan karo birnin Chengdu, mai tarihin shekaru 2,300 da kafuwa, wanda kuma ke kudu maso yammacin kasar Sin, ya zamo birni na 3 da ya karbi bakuncin gasar ta lokacin zafi, mai gudana duk bayan shekaru biyu-biyu. Kaza lika, wannan ne karon farko da wani birni dake yammacin kasar Sin ya karbi bakuncin babbar gasar wasannin motsa jiki ta kasa da kasa a kasar ta Sin.(Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

October 11, 2025
Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata
Daga Birnin Sin

Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata

October 11, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Takunkumin Da Amurka Ta Sanyawa Masana’antunta 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Takunkumin Da Amurka Ta Sanyawa Masana’antunta 

October 11, 2025
Next Post
Masu Bincike Na Sin Sun Gano Kwayar Halitta Mai Kara Yawan Shinkafa

Masu Bincike Na Sin Sun Gano Kwayar Halitta Mai Kara Yawan Shinkafa

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

October 11, 2025
Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

October 11, 2025
Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata

Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata

October 11, 2025
Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

October 11, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Takunkumin Da Amurka Ta Sanyawa Masana’antunta 

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Takunkumin Da Amurka Ta Sanyawa Masana’antunta 

October 11, 2025
Me Ya Sa Jaruman Masana’antar Kannywood Ke Auren Sirri?

Me Ya Sa Jaruman Masana’antar Kannywood Ke Auren Sirri?

October 11, 2025
Yanayin Sashen Samar Da Gidaje Na Sin Ya Kara Inganta Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Yanayin Sashen Samar Da Gidaje Na Sin Ya Kara Inganta Tsakanin 2021 Zuwa 2025

October 11, 2025
Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

October 11, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

October 11, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.