• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Dorinar Ruwa A Jihar Kebbi Bayan Ta Kashe Mai-Gadin Lambun Basarake

by Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
An Kashe Dorinar Ruwa A Jihar Kebbi Bayan Ta Kashe Mai-Gadin Lambun Basarake
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu gungun masunta da manoma dauke da baka da kibau sun samu nasarar kashe dorinar ruwa da ta kashe Maigadin sarkin Lambun Sarkin Yauri, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi tare da raunata wani masunci a kogin Gungun Sarki da ke garin Yauri a jihar Kebbi. Inda a halin yanzu masuncin ke jinya a asibitin koyarwa ta Usmanu Dan fodiyo da ke jihar Sakkwato don kula da lafiyarsa.

 

Gwamnan Jihar, Nasir Idris ne ya bada umurnin ga al’ummar yankin da su fantsama fagen farautar dorinar su kashe ta, sakon hakan ya fito ne ta hannun mai martaba Sarkin Yauri, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi.

  • Sanata Sani Ya Nemi Tinubu Ya Saki Masu Zanga-zanga Da Ke Tsare
  • Jihar Kogi Ta Amince Da Naira 72,000 Mafi Karancin Albashin Ma’aikata 

A yayin da wakilinmu ya samu zantawa da Alhaji Nasiru Sarki, Mayanan Gungun wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a wata hira ta wayar tarho, inda ya bayyana cewa masunta da manoman sun fantsama cikin kogin Gungun Sarki ne a safiyar ranar Litinin.

 

Labarai Masu Nasaba

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

A cewar Mayanan Gungun, ‘yan kungiyar sun fara kashe diyar dorinar ne da karfe 11 na safe, sannan suka kashe uwar dorinar da karfe 3 na rana. Daga nan ne suka kai gawar dorinar zuwa fadar Hakimin Gungu, Alhaji Kasimu Aliyu, inda aka fede namanta aka Kuma rarraba naman nata ga jama’ar Yankin har ma da wasu daga garin Yauri, Inji Mayanan Gungun Alhaji Nasir Sarki.

 

Hakazalika ya ce, “Al’ummar Masarautar Yauri dai sun ji dadi kan nasarar da aka samu kan kashe dorinar ita da diyarta saboda ta dauko hanyar hallaka jama’armu wannan al’amari ya yi ma duk dan yankin masarautar Yauri dadi. Haka kuma sun bayyana godiyarsu ga Gwamna Nasir Idris da Sarkin, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi bisa wannan mataki da suka dauka na bada umurni na hallaka wannan dorinar ita da diyarta”.

 

Bugu da kari, Mayanan Gungun ya kara da cewa, “Wannan lamarin dai bai zo da mamaki ba, domin a mokonin baya an sha samun rahotannin hare-haren wannan dorinar har ta Kashe Mai-Gadin Lambun Sarkin Yauri, a cikin watan Satumbar 2024, wanda ke kamun kifi mai shekaru 60, mai suna Malam Usman Maigadi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 1
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Bukaci A Yi Bincike Tare Da Hukunta Wadanda Suka Kai Wa Motocin Kamfanin Kasar Hari A Pakistan

Next Post

Zirga-Zirgar Ababen Hawa Na Gudana Yadda Ya Kamata Yayin Hutun Mako Guda Na Sin

Related

An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Tsaro

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

23 minutes ago
Kotu
Tsaro

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

1 hour ago
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4
Tsaro

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

2 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

4 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

16 hours ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

17 hours ago
Next Post
Zirga-Zirgar Ababen Hawa Na Gudana Yadda Ya Kamata Yayin Hutun Mako Guda Na Sin

Zirga-Zirgar Ababen Hawa Na Gudana Yadda Ya Kamata Yayin Hutun Mako Guda Na Sin

LABARAI MASU NASABA

An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

July 26, 2025
WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

July 26, 2025
Kotu

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

July 26, 2025
Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4

July 26, 2025
Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

July 26, 2025
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

July 26, 2025
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

July 26, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

July 26, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

ADC Ga Tinubu: Ina Wutar Lantarki Ta Awa 24 Da Ka Yi Wa ‘Yan Nijeriya Alkawari?

July 26, 2025
Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.