ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Dorinar Ruwa A Jihar Kebbi Bayan Ta Kashe Mai-Gadin Lambun Basarake

by Sulaiman
2 years ago
Dorinar ruwa

Wasu gungun masunta da manoma dauke da baka da kibau sun samu nasarar kashe dorinar ruwa da ta kashe Maigadin sarkin Lambun Sarkin Yauri, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi tare da raunata wani masunci a kogin Gungun Sarki da ke garin Yauri a jihar Kebbi. Inda a halin yanzu masuncin ke jinya a asibitin koyarwa ta Usmanu Dan fodiyo da ke jihar Sakkwato don kula da lafiyarsa.

 

Gwamnan Jihar, Nasir Idris ne ya bada umurnin ga al’ummar yankin da su fantsama fagen farautar dorinar su kashe ta, sakon hakan ya fito ne ta hannun mai martaba Sarkin Yauri, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi.

ADVERTISEMENT
  • Sanata Sani Ya Nemi Tinubu Ya Saki Masu Zanga-zanga Da Ke Tsare
  • Jihar Kogi Ta Amince Da Naira 72,000 Mafi Karancin Albashin Ma’aikata 

A yayin da wakilinmu ya samu zantawa da Alhaji Nasiru Sarki, Mayanan Gungun wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a wata hira ta wayar tarho, inda ya bayyana cewa masunta da manoman sun fantsama cikin kogin Gungun Sarki ne a safiyar ranar Litinin.

 

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

A cewar Mayanan Gungun, ‘yan kungiyar sun fara kashe diyar dorinar ne da karfe 11 na safe, sannan suka kashe uwar dorinar da karfe 3 na rana. Daga nan ne suka kai gawar dorinar zuwa fadar Hakimin Gungu, Alhaji Kasimu Aliyu, inda aka fede namanta aka Kuma rarraba naman nata ga jama’ar Yankin har ma da wasu daga garin Yauri, Inji Mayanan Gungun Alhaji Nasir Sarki.

 

Hakazalika ya ce, “Al’ummar Masarautar Yauri dai sun ji dadi kan nasarar da aka samu kan kashe dorinar ita da diyarta saboda ta dauko hanyar hallaka jama’armu wannan al’amari ya yi ma duk dan yankin masarautar Yauri dadi. Haka kuma sun bayyana godiyarsu ga Gwamna Nasir Idris da Sarkin, Dakta Muhammad Zayyanu Abdullahi bisa wannan mataki da suka dauka na bada umurni na hallaka wannan dorinar ita da diyarta”.

 

Bugu da kari, Mayanan Gungun ya kara da cewa, “Wannan lamarin dai bai zo da mamaki ba, domin a mokonin baya an sha samun rahotannin hare-haren wannan dorinar har ta Kashe Mai-Gadin Lambun Sarkin Yauri, a cikin watan Satumbar 2024, wanda ke kamun kifi mai shekaru 60, mai suna Malam Usman Maigadi.

Dorinar ruwa
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B
  • Sulaiman
    CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare
  • Sulaiman
    Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

MASU ALAKA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa
Da ɗumi-ɗuminsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa
Manyan Labarai

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
Labarai

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Next Post
Zirga-Zirgar Ababen Hawa Na Gudana Yadda Ya Kamata Yayin Hutun Mako Guda Na Sin

Zirga-Zirgar Ababen Hawa Na Gudana Yadda Ya Kamata Yayin Hutun Mako Guda Na Sin

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

July 10, 2026
Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

July 10, 2026
CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

July 10, 2026
Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

July 10, 2026
2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.