• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kona Motoci Da Jikkata Wasu Yayin Artabu Tsakanin Magoya Bayan NNPP Da APC A Tudun Wada

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Siyasa
0
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Lahadi al’umar Garin Tudun Wada da ke Ƙaramar Hukumar Tudun Wada ta Jihar Kano Suka gamu da ibtila’in rikicin siyasa da ya barke tsakanin magoya bayan Jam’iyyun NNPP Da APC wanda hakan ya haifar da kone-konen motoci da dukiyoyin al’uma.

Wata majiya da ta bukaci a sakaya sunanta ta tseguntawa Wakilinmu cewa an kashe mutum guda cikin magoya bayan Jam’iyyar NNPP.

  • Ganduje Ya Amince Da Fara Daukar Fasinjoji Kyauta Ba Kudi A Motocin Gwamnatin Kano
  • APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

Arangamar ta samo asali tun ranar litinin lokacin da Jam’iyyar NNPP ta tsara gudanar da taronta, inda wata majiyar ma ta ce an hana su gudanar da tarontun da farko,

Ko a ranakun Juma’a da Asabar duk Sai da aka fara hangen yadda wasu gungun matasa dauke da makamai sun fito inda Jami’an tsaron sojoji da ‘Yansanda suka tarwatsa su.

Kwatsam sai dai a ranar Lahadi rikicin ya sake barkewa inda aka Fara kone-kone tare farmakar juna tsakanin ‘yan Jam’iyyun biyu na NNPP da APC.

Labarai Masu Nasaba

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

Rahotonnin da muka samu sun shaida mana cewa a rangamar ta yi sanadiyyar mutuwar mutum guda tare da Kona Motoci tara duk da ba’a asamu sanarwar mutuwar mutum ko daya ba a hukumance.

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano ta tabbatar  da faruwar lamarin, sai dai Kuma. bata fayyace batun mutuwar mutum guda din ba, Haka kuma rundunar ‘yan sandan ta samu nasarar kwantar da tarzomar yayin da Jama’a suka koma bakin harkokinsu na yau da kullum kamar yadda aka saba.

Ita dai wannan Karamar Hukuma tare da takwararta Karamar Hukumar Doguwa na fuskantar irin wadannan tashe-tashen hankula ne sakamakon yadda  ‘yan siyasa musamman ‘yan takarkarun Jam’iyyun NNPP da  APC a lokuta daban-daban ke yawaita nunawa juna yatsa a tsakaninsu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SiyasakanoSiyasaT/WadaTudun wada
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Yi Ganawar Sirri Da Gwamnan CBN

Next Post

Da Dumi-Dumi: Jam’iyyar PDP Ta Soke Gangamin Yakin Neman Zabenta A Jihar Ribas

Related

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta
Siyasa

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

20 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

23 hours ago
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson
Siyasa

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

1 day ago
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP
Manyan Labarai

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

3 days ago
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

4 days ago
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027
Siyasa

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

5 days ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Jam’iyyar PDP Ta Soke Gangamin Yakin Neman Zabenta A Jihar Ribas

Da Dumi-Dumi: Jam'iyyar PDP Ta Soke Gangamin Yakin Neman Zabenta A Jihar Ribas

LABARAI MASU NASABA

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.