• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kori Tsohon Manajan Banki Bisa Zargin Damfarar Naira Miliyan 122

by Rabi'u Ali Indabawa
6 months ago
in Labarai
0
An Kori Tsohon Manajan Banki Bisa Zargin Damfarar Naira Miliyan 122
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kotun hukunta manyan laifuka ta Jihar Legas da ke Ikeja ta gurfanar da wani tsohon manajan banki reshen Iju, Abiodun Sanni, a gidan yari bisa zargin damfarar Naira miliyan 122,011,441.

Hukumar Yaki Da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, ta gurfanar da Sanni a gaban kuliya 16 da suka hada da karbar bashi ta hanyar karya, amfani da takardun karya da kuma sata.

  • Bankin Duniya Da IMF Na Kassara Tsarin Ilimin Jami’o’i A Nijeriya – ASUU
  • Karancin Kudin Shiga Ya Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 14 Cikin Kangin Talauci – Bankin Duniya

Lauyan masu shigar da kara na EFCC, O. Adewunmi, ya shaida wa kotun cewa Sanni ya aikata laifin ne a ranar 24 ga Fabrairu, 2020, a Legas.

Adewunmi ya shaida wa kotun cewa wanda ake kara a lokacin yana manajan bankin Polaris Bank Limited reshen lju, ya samu rance ne a matsayin rancen kudi Naira miliyan 17, kan wani Bamgbose Tayo Taofia da ke kasuwanci da suna da salon Banut Haulage. .

Mai gabatar da kara ya bayyana cewa, an samu kudin ne daga bankin Polaris Bank Limited, ta hanyar karyar cewa bashin na da garantin ne a wani kayyade a asusun ajiya mai lamba 0071572791, kudin da ya kai Naira miliyan 111,540,380.52 mallakin Yinkus Multibiz Bentures da kuma mai ita, daya Misis Olayinka. Hannah Aderibigbe, ta amince a yi amfani da shi a matsayin jingina.

Labarai Masu Nasaba

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

Haka kuma an zarge shi da rashin gaskiya da canza wani asusun ajiya na Polaris Bank Limited mai lamba 0071277522 akan kudi Naira miliyan 15, 011,441.00 (Miliyan Goma Sha Biyar, Dubu Sha daya, Dari Hudu da Arba’in da Daya) mallakar Atolagbe Joshua Tinuoye, zuwa amfani da shi.

Sai dai wanda ake tuhumar ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da shi.

Lauyan mai gabatar da kara, ya bukaci kotun da ta ci gaba da tsare wanda ake kara a gidan gyaran hali, har zuwa lokacin da za a fara shari’a.

“Ya Ubangiji, mai gabatar da kara ya yi niyyar gabatar da shaidu 10 game da wannan shari’a kuma muna rokon kotu ta tsare wanda ake kara a gidan yari”, in ji Adewunmi.

Sai dai lauyan da ake kara, Osho Oludoshu, ya shaida wa kotun cewa ya shigar da bukatar neman beli a madadin wanda yake karewa.

A wani takaitaccen hukunci mai shari’a Olubunmi Abike-Fadipe, ta dage ci gaba da sauraron karar tare da bayar da umarnin mika bukatar belin ga kotu kafin ranar da za a fara shari’ar.

“Na dage shari’ar zuwa Match 6 da 19, 2025, kuma na tsare wanda ake kara a gidan gyaran hali. Suna da damar gabatar da takardar neman beli kafin ranar shari’arsa,” in ji alkalin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Banki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotun Birtaniya Ta Daure Wasu ‘Yan Nijeriya 4

Next Post

Dalilin Da Ya Sa Farashin Wake Ba Zai Sauka Ba A Nijeriya -Masana

Related

DSS
Labarai

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

1 hour ago
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 hours ago
katsina
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

4 hours ago
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno
Manyan Labarai

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

5 hours ago
Sanusi
Manyan Labarai

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

16 hours ago
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 
Labarai

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

19 hours ago
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Farashin Wake Ba Zai Sauka Ba A Nijeriya -Masana

Dalilin Da Ya Sa Farashin Wake Ba Zai Sauka Ba A Nijeriya -Masana

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.