• English
  • Business News
Monday, September 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nada Mambobin Hukumar Jindadin Alhazai Mutum 10 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
An Nada Mambobin Hukumar Jindadin Alhazai Mutum 10 A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya amince da nada sabbin mambobin hukumar jindadin alhazai ta jihar (Muslim Pilgrim Warfare Board), mai mutum 10.

Cikin wata sanarwar manema labarai da jami’in yada labaran gwamnan, Humwashi Wonosikou, ya aikewa manema labarai na nuni da Alhaji Umaru Abubakar Bappari Kem, a matsayin shugaban hukumar.

  • Duk Da Matsalolin Da Ake Ciki, Nijeriya Za Ta Ci Gaba Da BunÆ™asa – Minista
  • YaÆ™in Sudan: Gwamnatin Jigawa Ta Samarwa Dalibanta 194 Guraben Karatu A Jami’o’in Cyprus Da indiya

Sauran mambobin hukumar sun hada da Umar Muhammad Yaro, Ibrahim Danmama Umar, da Dakta Bashir Aliyu.

Sai kuma Gidado Liman, Kabiru Mustapha, Aliyu Ibrahim da kuma Alhaji Suleiman Aliyu Bello, sanarwar ta ce nadin ya fara aiki nan take.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dennis Francis: Kasar Sin Ce Mai Jagorantar Kiyaye Ka’idodjin Bangarori Daban Daban Da Inganta Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

Next Post

AFCON 2023: Ivory Coast Ta Fitar Da Kasar Senegal A Bugun Fanareti

Related

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port
Manyan Labarai

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

28 minutes ago
Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC
Labarai

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

2 hours ago
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba
Manyan Labarai

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

4 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

5 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

15 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai
Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

17 hours ago
Next Post
AFCON 2023: Ivory Coast Ta Fitar Da Kasar Senegal A Bugun Fanareti

AFCON 2023: Ivory Coast Ta Fitar Da Kasar Senegal A Bugun Fanareti

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

September 29, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

September 29, 2025
Barcelona Ta ÆŠare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

Barcelona Ta ÆŠare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

September 29, 2025
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

September 29, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

September 29, 2025
Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

September 28, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

September 28, 2025
Ana Hasashen Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Yayin Hutun Bikin Tsakiyar Kaka Na Sin Zai Kai Biliyan 2.36

Ana Hasashen Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Yayin Hutun Bikin Tsakiyar Kaka Na Sin Zai Kai Biliyan 2.36

September 28, 2025
Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta

Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta

September 28, 2025
Kwararrun Afirka Sun Jinjinawa Hadin Gwiwar Kirkire-Kirkire Tsakanin Kasashen Nahiyar Da Sin

Kwararrun Afirka Sun Jinjinawa Hadin Gwiwar Kirkire-Kirkire Tsakanin Kasashen Nahiyar Da Sin

September 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.