• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu ruwa da tsaki sun yi kira da gwamnatin tarayya da ta lasta rajistar inshorar lafiya ga duk al’ummar Nijeriya, matsayin hanya da za ta taimaka wajen musamman wajen kawo karshen mutuwar yara da suke kasa da shekara biyar.

Gwamnatin Nijeriya da masu ruwa da tsaki ta bangaren kula da lafiya a shekarun da suka gabata sun bullo da tsare- tsaren da za su inganta lafiyar kananan yara a Nijeriya, amma duk da haka ita ce jagora idan ana maganar mutuwar yara ‘yan kasa da shekara biyar a duniya.

  • Yadda Daruruwan Dubban Jama’a Suka Halarci Maulidin Sheikh Ibrahim Inyass Karo Na 37
  • Burina Na Zama Tauraro A Harkar Waka A Kannywood — Jibrin

Alal misali hukumar lafiya ta duniya da nahiyar Afirka sun kiyasta kashi 42 na kananan yaran da suke mutuwa abin yana faruwa ne a kasashen da kananan yara da suka kai 857,899 da suke kasa da shekara biyar a kasasr Nijeriya ce abin ke faruwa.

Rahoto ya nuna babbar matsalar da take sanadiyar  mutuwar yara ‘yan kasa da  shekara biyar a Nijeriya abin ya hada da matsalolin lafiya da suke damuwar kananan yara, musamman ma Jarirai sabuwar haihuwa;( kashi 22.9) cutar mashako (kashi19.4), gudawa (13.2 ), zazzabin maleriya ( kashi13.9 ),sankarau (kashi5.45), rashin kayayyakin abinci masu gina jiki rashin nau’oin abincin da suka kamata  kashi (2.8), bakondauro (kashi 2.5), cutar kanjamau/tsida (kashi2), tarinfuka (kashi1.4), sauran cututtukan da ake dauka ta jima’i (kashi1.6.).

Masu ruwa da tsakin suna da tabbacin cewar idan aka yi amfani da tsarin inshorar lafiya ya kasance na kowa da kowa, irin wadannan masu kashe kananan yara masukasa da shekara biyar a kasa baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ba abin mamaki ba ne domin al’amarin inshorar lafiya wata hanya ce ta tabbatar da samun kula da lafiyar al’umma yadda ya dace, saidai kuma abin takaici ne saboda yadda ake kulawa da lafiyar kananan yara har yanzu abin babu wani cigaba.

Alal misali a shekarar 2021 an yi wani bincike daya nuna kananan yara wadanda suke kasa da shekara biyar 845 ne wadanda suke kashi 2.7 daga cikin yara 30,804 da suke kasa da shekara biyar,yara 804 wadanda suke samun gajiyar tsarin kula da inshorar lafiya.

Har ila yau binciken ya sake nuna Jihohi wadanda suke da mafi kankantar kananan yara kasa da shekara biyar da suke samun kula da lafiyarsu, yadda ya dace ayi, Jihar Kebbi ce ke da karamin yaro daya wanda ake kulawa da lafiyar shi kamar yadda yakamata daga cikin kananan yara 1,030 da aka gano su cikin binciken da aka yi akansu.

Jihar Taraba tana da yara biyu kacal da suke amfana da tsarin kula da lafiyar inshorar lafiya daga cikin kananan yara ‘yan kasa da shekara biyar 628, Jihar Abia na da yara biyu ne da suke cin gajiyar tsarin inshorar lafiya ta kasa daga cikin kananan yara485.

Jiha kamar Legas tana da kananan yara 137 masu amfana daga shi tsarin,wanda shine kashi 7.9 daga cikin 1,743 yayin da Jihar Delta tana da kananan yara 124 wanda shine kashi 19.9 na cikin kananan yara 623 wadanda aka gano bayan shi binciken da aka yi.

Inganta tsarin kula da lafiya hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa NHIA

Masu ruwa da tsaki a bangaren kula da lafiyar al’umma kamar yadda yakamata ko ake tafiyar da tsarin a kasashen da suka cigaba, sun yi kira da taimakawa duk ‘yan Nijeriya da suka hada da masu ruwa da tsaki,a  harkar kula da lafiyar al’umma.Wannan kuma domin aiwatar da shi tsarin kula da lafiyar al’umma na inshorar lafiyar abinda ya zama dole,kamar yadda dokar kafa hukumar inshorar lafiya ta kasa domin cimma muradun kula da lafiyar al’umma yadda ya dace.

Mataimakiyar Jnar Manaja har ila yau mai kula da ofishin Jihar Legas na hukumar NHIA, Mrs Aisha Haruna Abubakar, tayi hira da jaridar LEADERSHIP,a taron wayar da kai wanda aka yi ma kungiyar maruba labarum lafiya ta kasa (HEWAN) a LegasTa bayyana cewa dalilin kafa hukumar inshorar lafiya ta kasa  dokar  ta shekarar 2022 shine bayar da damar kulawa da lafiyar  duk ‘yan Nijeriya ba tare da la’akari da inda suke zama ba, ko  masu Attajirai ne ko Fakirai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: InshoraLafiyaNHIS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bankuna Suna Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Duk Da Umarnin Da CBN Ya Bayar

Next Post

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Kai Kashi 21.82 – NBS

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

26 minutes ago
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna
Labarai

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

1 hour ago
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 
Manyan Labarai

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

2 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

3 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki
Ra'ayi Riga

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

4 hours ago
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000
Manyan Labarai

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

5 hours ago
Next Post
Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Kai Kashi 21.82 – NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Kai Kashi 21.82 - NBS

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

August 28, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

August 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

August 28, 2025
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

August 28, 2025
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

August 28, 2025
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

August 28, 2025
Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.