• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Malamai Su Kara Kaimin Ilimantar Da Maniyyata Kan Hukunce-hukuncen Hajji

by Bello Hamza
1 year ago
in Labarai
0
An Nemi Malamai Su Kara Kaimin Ilimantar Da Maniyyata Kan Hukunce-hukuncen Hajji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

Ganin yadda akasarin Maniyyata da suka zo aikin Hajjin bana suna nuna karancin ilimin yadda ake gudanar da aikin hajji da kuma hukunce-hukunce ta, daya daga cikin Malamai da aka shigo da su daga gida Nijeriya domin fadakar da Alhazai a kasa mai tsari, Alhaji Malam Muhammadu, ya nuna takaicinsa a kan yadda jahiici ya dabaibaye mafi yawan alhazai arewacin Nijeriya, “yana matukar wahala ka iya koya wa wanda bai san wasu daga cikin ginshikan addini ba ya iya sanin yadda zai gudanar da aikin hajji karbabiya a cikin ‘yan kwanaki. A kan haka ya bukaci malamai su dage wajen shiya wa’azozi da tareukan fadakarwa ga al’umma don su samu ilimi na musamman a kan yadda za su gabatar da aikin hajji karbabe.

Tawagar Malamai a aikin hajji bana na karkashin shugabancin Malama Fatima Balori, cikin tawagar kuma akwai malaman addini maza da mata ciki har da Malama Rahinatu Ahmad, Maryam Aliyu da kuma shehin malamin nan na garin Abuja wato, Muhamamdu Nuru Khali wanda aka fi sani da “Digital Imam’, inda a nasa jawsabin ya jinjina wa irin shirye-shiryen da hukumar NAHCON ta yi musamman ta fannin gidajen da suka sauke maniyyata yankin Abuja, ya bukaci jami’an alhazai su kara kokari wajen gaggauta bayar da dakunan kwana, ya ce, yadda aka dade ana jiran a raba dakuna bai dace ba. Amma ya kuma koka a kan yadda wasu alhazai ke bata bayan daki, “Halayyar wasu alhazai yana iya zama babbar abin kunya ga kasa, a kan haka ya nemi a kara kaimi wajen fadakar da maniyyata a kan yadda za su tafiyar da harkokinsu.

Ya kuma bukaci maniyyata su kusanci malamai donmin sanin ka’idoji na gabatar da aikin hajji karbabbiya, “Yana da wahala a iya koya wa mutum yadda zai gudanar da aikin hajji a cikin dan karamin lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NAHCONSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jihar Yobe Ta Kashe Naira Miliyan ₦179 Wajen Tallafawa Mahajjata 1,332

Next Post

Hajjin Bana: Ziyarar Raudar Manzo (SAW) Yanzu Sai An Yi Rajista Ta Intanet

Related

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi
Labarai

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

1 hour ago
Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano
Manyan Labarai

Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

4 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

5 hours ago
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano
Labarai

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

7 hours ago
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II
Manyan Labarai

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

8 hours ago
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025
Labarai

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

17 hours ago
Next Post
Raudar manzo

Hajjin Bana: Ziyarar Raudar Manzo (SAW) Yanzu Sai An Yi Rajista Ta Intanet

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

August 7, 2025
Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

August 7, 2025
Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

August 7, 2025
Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

August 7, 2025
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

August 7, 2025
Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

Jama’a Suke Tona Asirin Gurɓatattun Jami’anmu – Kwamishinan ‘Yansandan Kano

August 7, 2025
Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

Yawancin ‘Yan Siyasar Nijeriya Ba Su Da Tarbiyya – Sarki Sanusi II

August 7, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.