• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tabbatar Da Yusuf Baba-Ahmed A Matsayin Mataimakin Peter Obi

by Muhammad
3 years ago
in Siyasa
0
An Tabbatar Da Yusuf Baba-Ahmed A Matsayin Mataimakin Peter Obi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sa’o’i kadan bayan Dokta Doyin Okupe ya mika takardar murabus dinsa a matsayin abokin takarar Mista Peter Obi na jam’iyyar Labour, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya amince ya zama mataimakinsa.

Wata majiya cikin jam’iyyar ta bayyana cewa bayan tattaunawa mai zurfi a ranar Laraba, jam’iyyar ta amince da dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP.

  • Okupe Ya Janye A Matsayin Dan Takarar Mataimakin Jam’iyyar Labour Ta Peter Obi
  • Maganar Hadewar Kwankwaso Da Peter Obi Ta Rushe

Za a bayyana Baba-Ahmed a hukumance a ranar Juma’a (gobe, 8 ga Yuli, 2022 a Abuja) don baiwa dan takarar shugaban kasa damar halarta bikin kaddamarwar a birnin tarayya Abuja.

Majiyar ta kuma bayyana cewa zabar tsohon Sanata, Yusuf Baba-Ahmed, a matsayin fitaccen dan gwagwarmayar yaki da cin hanci da rashawa, kuma sanannen masanin tattalin arziki, ya haifar da jin dadi a tsakanin magoya bayan Obi.

Tsohon Sanatan ya wakilci mazabar tarayya ta Zaria ta jihar Kaduna a daga 2003 zuwa 2007 kuma an zabe shi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa a shekarar 2011 a karkashin inuwar ANPP.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

Shi ne wanda ya kafa Jami’ar Baze Abuja da Asibitin Jami’ar Baze wanda aka ce shi ne babban asibiti mai zaman kansa a Afirka a yau.

Batun zabar mataimaki na daga cikin dalilan da suka sa jam’iyyar Labour Party da NNPP suka kasa hadewa a matsayin Jam’iyya mai karfi ta uku a zabe mai zuwa, inda Rabiu Kwankwaso ya yi watsi da tayin.

Idan dai za a iya tunawa, a ‘yan kwanakin da suka gabata masu ruwa da tsaki na jam’iyyar LP sun tattauna da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Kwankwaso kan yadda za a kulla kawance gabanin zaben 2023 domin kayar da manyan jam’iyyun siyasa biyu – PDP da kuma jam’iyyar APC mai mulki.

Hakan dai ya kawo karshen cece-kuce a kan wanda ya kamata ya zama mataimakin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karin Kamfanoni Za Su Halarci Baje Kolin Kayayyakin Da Ake Amfani Da Su Na Kasa Da Kasa Na Kasar Sin

Next Post

Mai Fassara Littafin Xi: Sin Na Taka Rawa Wajen Tafiyar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Related

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye
Siyasa

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

1 day ago
Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi
Siyasa

Gwamna Fintiri Ba Zai Bar PDP Ba – Humwashi

4 days ago
Gwamna Abba Kabir Ya Mayar Wa Da Bappa Bichi Martani
Siyasa

Gwamna Abba Kabir Ya Mayar Wa Da Bappa Bichi Martani

5 days ago
Atiku Ne Rikitacce Ba Tinubu Ba
Labarai

Atiku Ne Rikitacce Ba Tinubu Ba

1 week ago
Mataimakin Gwamnan Neja Ya Ki Halartar Bikin Ranar Ma’aikata, Ana Zargin Akwai Takun Saka
Siyasa

Mataimakin Gwamnan Neja Ya Ki Halartar Bikin Ranar Ma’aikata, Ana Zargin Akwai Takun Saka

1 week ago
‘Yan Siyasa Na Komawa APC Don Buƙatar Kansu, Ba Don Jama’a Ba – Dalung
Siyasa

‘Yan Siyasa Na Komawa APC Don Buƙatar Kansu, Ba Don Jama’a Ba – Dalung

1 week ago
Next Post
NIS

Mai Fassara Littafin Xi: Sin Na Taka Rawa Wajen Tafiyar Da Harkokin Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.