• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tabbatar Da Yusuf Baba-Ahmed A Matsayin Mataimakin Peter Obi

by Muhammad
3 years ago
An

Sa’o’i kadan bayan Dokta Doyin Okupe ya mika takardar murabus dinsa a matsayin abokin takarar Mista Peter Obi na jam’iyyar Labour, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya amince ya zama mataimakinsa.

Wata majiya cikin jam’iyyar ta bayyana cewa bayan tattaunawa mai zurfi a ranar Laraba, jam’iyyar ta amince da dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP.

  • Okupe Ya Janye A Matsayin Dan Takarar Mataimakin Jam’iyyar Labour Ta Peter Obi
  • Maganar Hadewar Kwankwaso Da Peter Obi Ta Rushe

Za a bayyana Baba-Ahmed a hukumance a ranar Juma’a (gobe, 8 ga Yuli, 2022 a Abuja) don baiwa dan takarar shugaban kasa damar halarta bikin kaddamarwar a birnin tarayya Abuja.

Majiyar ta kuma bayyana cewa zabar tsohon Sanata, Yusuf Baba-Ahmed, a matsayin fitaccen dan gwagwarmayar yaki da cin hanci da rashawa, kuma sanannen masanin tattalin arziki, ya haifar da jin dadi a tsakanin magoya bayan Obi.

Tsohon Sanatan ya wakilci mazabar tarayya ta Zaria ta jihar Kaduna a daga 2003 zuwa 2007 kuma an zabe shi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa a shekarar 2011 a karkashin inuwar ANPP.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Shi ne wanda ya kafa Jami’ar Baze Abuja da Asibitin Jami’ar Baze wanda aka ce shi ne babban asibiti mai zaman kansa a Afirka a yau.

Batun zabar mataimaki na daga cikin dalilan da suka sa jam’iyyar Labour Party da NNPP suka kasa hadewa a matsayin Jam’iyya mai karfi ta uku a zabe mai zuwa, inda Rabiu Kwankwaso ya yi watsi da tayin.

Idan dai za a iya tunawa, a ‘yan kwanakin da suka gabata masu ruwa da tsaki na jam’iyyar LP sun tattauna da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Kwankwaso kan yadda za a kulla kawance gabanin zaben 2023 domin kayar da manyan jam’iyyun siyasa biyu – PDP da kuma jam’iyyar APC mai mulki.

Hakan dai ya kawo karshen cece-kuce a kan wanda ya kamata ya zama mataimakin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar
Siyasa

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Next Post
NIS

Mai Fassara Littafin Xi: Sin Na Taka Rawa Wajen Tafiyar Da Harkokin Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.