• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mai Fassara Littafin Xi: Sin Na Taka Rawa Wajen Tafiyar Da Harkokin Kasa Da Kasa

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
NIS

Yayin gudanar da taron ƙaddamar da asusun

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Ana kallon littafi mai taken “Dabarun Xi Jinping game da yadda ake tafiyar da harkokin kasa da kasa” wanda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya rubuta, a matsayin “tagar tunani” ga al’ummomin kasa da kasa, yayin da suke kokarin fahimtar harkokin kasar Sin, don haka ne ma ake kara wallafa littafin a sassan duniya da harsuna daban daban.

  • Karin Kamfanoni Za Su Halarci Baje Kolin Kayayyakin Da Ake Amfani Da Su Na Kasa Da Kasa Na Kasar Sin

Masanin harshen Portugal ‘dan asalin kasar Brazil, dake aiki a kwalejin harsunan waje ta lardin Zhejiang na kasar Sin José Medeiros da Silva, ya taba shiga aikin fassara littafin, ya kuma bayyana cewa, littafin da aka wallafa da harsuna daban daban a fadin duniya, ya bude wata taga ga al’ummomin kasa da kasa, yayin da suke kokarin fahimtar tunanin gurguzu mai tsarin musamman na kasar Sin a sabon zamanin da ake ciki, da kuma manyan sakamakon da kasar Sin ta samu.

Silva ya kara da cewa, littafin da shugaba Xi ya rubuta yana cike da abubuwa da dama, wadanda ba ma kawai za su jagoranci ci gaban kasar Sin ba, har ma za su taka rawa wajen tafiyar da harkokin kasa da kasa, a lokacin da kasashen duniya suke fuskantar manyan sauye-sauyen da ba a taba ganin irinsu a cikin shekaru dari daya da suka gabata ba. Yana mai cewa,

“Musamman ma a bangaren kokarin da kasar Sin take yi, yayin shiga harkokin kasa da kasa. Alal misali, shawarar ‘ziri daya da hanya daya’ da shugaba Xi ya gabatar, da tunanin ‘gina kyakkyawar makomar bil adam ta bai daya’, dukkansu sun burge ni matuka, saboda duk wadannan sun nuna cewa, dabarun kasar Sin suna ba da babbar gudummowa, ga kafa sabon tsarin kasa da kasa.” (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Tabbatar Da Yusuf Baba-Ahmed A Matsayin Mataimakin Peter Obi

Next Post

Abubuwan Da Ake Wa Kallon Marasa Muhimmanci Kan Zamo Masu Amfani Ga Nakasassu

Related

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

6 hours ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

7 hours ago
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin
Daga Birnin Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

8 hours ago
Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

8 hours ago
Duniyar wata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kaddamar Da Binciken Duniyar Wata Mai Zuwa A Tsakanin Shekarar 2024

10 hours ago
Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta

1 day ago
Next Post
Abubuwan Da Ake Wa Kallon Marasa Muhimmanci Kan Zamo Masu Amfani Ga Nakasassu

Abubuwan Da Ake Wa Kallon Marasa Muhimmanci Kan Zamo Masu Amfani Ga Nakasassu

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.