• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Karin Haske Game Da Batutuwan Dake Shafar Sashin Tudun Ruwa Na Ren’ai

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Ren

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya amsa tambayoyin da manema labarai suka gabatar, don gane da ko Sin da Philippines sun cimma matsaya daya kan ikon mallakar sashin tudun ruwa na Ren’ai, inda ya ce tabbas sashin tudun wani bangare ne na tsibirorin Nansha, kuma Sin na da ikon mallakar wadannan tsibirai, da sararin tekunsu, ciki hadda tudun ruwa na Ren’ai.

Kaza lika, Sin kuma ta gabatar da ka’idoji uku kan yadda za a daidaita batun:

Na farko, jirgin ruwan yaki da kasar Philippines ta girke a wurin ya keta ikon mulkin mallakar Sin, kuma ya sabawa sanarwar ayyukan bangarori daban-daban dake shafar batun tekun kudancin Sin, musamman ma aya ta 5, wato haramta zama ko gudanar da ayyuka a sassan tudun ruwa da babu mazaune. Sin ta nemi Philippines da ta janye jirginta daga wurin, don maido da yanayin tudun ruwa na Ren’ai yadda ya kamata.

Na biyu, kafin Philippines ta janye wannan jirgi saboda dalilin jin kai, idan akwai bukatar samarwa ma’aikatan jirgi tallafin kayayyakin zaman rayuwa, ya kamata tun da farko Philippines ta nemi izni daga bangaren kasar Sin, idan Sin ta tantance bukatar, Philippines na iya samar da kayayyakin karkashin sanya idon Sin.

Na uku, Sin ba za ta amince Philippines ta yi sufurin manyan kayayyakin gine-gine zuwa wurin da nufin inganta jirgin har ya zama wata tashar sintiri ta dindindin ba. Har ila yau Sin za ta dauki matakan da suka wajaba don hana aukuwar lamarin, don kiyaye ikon mallakar yankunan kasa, da sanarwar gudanar da harkoki ta bangarorin da suke shafar tekun kudancin Sin.

LABARAI MASU NASABA

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Sau da dama kasar Sin ta gudanar da shawarwari da zaman sulhu da bangaren Philippines a kwanakin baya bisa wadannan ka’idoji 3, tare da kaiwa ga shirin wucin gadi na samar da kayayyakin yau da kullum ga ma’aikatan jirgin ruwan bisa manufar jin kai. Bugu da kari, bangarorin biyu sun kai ga cimma matsaya daya game da daidaita bambancin ra’ayi a kan teku, da gaggauta kwantar da hali game da halin da ake ciki a tekun kudancin Sin. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai
Daga Birnin Sin

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya
Daga Birnin Sin

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%
Daga Birnin Sin

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Next Post
Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 – Bagudu

Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 - Bagudu

LABARAI MASU NASABA

Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

October 26, 2025
Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.