• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Bukaci INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaben Sanatan Kebbi Ta Arewa

by Umar Faruk
3 years ago
APC

Jam’iyyar APC reshen jihar Kebbi ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta da ta fitar da sakamakon zaben mazabar majalisar dattawan Kebbi ta Arewa da na majalisar wakilai na mazabar tarayya ta Areaw- Dandi.

 

Jami’in hulda da jama’a na jam’iyyar (PRO) Alhaji Isah Asalafi ne ya yi wannan roko yayin ganawa da manema labarai a Birnin Kebbi. Ya ce “APC na sa ido ga INEC da ma daukacin al’ummar jihar da kuma m barin su cikin duhu don sanin abin da ke faruwa game da sakamakon zaben. Don haka tare da mutunta ga hukumar zabe don tabbatar da cewa ba a sauya sakamakon zaben ba.

  • Aliero Ya Doke Gwamna Bagudu A Kujerar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya

Ya kuma yi kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC da magoya bayansu da masu hannu da shuni da kada su dauki doka a hannu su da su baiwa hukumar zabe damar yin abin da doka ta shata. Muna matukar godiya ga daukacin masu zabe a jihar Kebbi da ma kasa baki daya da suka fito gangamin zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu wanda ya bashi nasara a matsayin zababben shugaban kasa.

 

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

A cewarsa, har yanzu ba a kammala zaben ba, domin zaben gwamna da ke tafe nan da makonni biyu masu zuwa, ya kamata masu zabe su dukufa wajen zuwa ranar tare da kada kuri’unsu ga daukacin ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar APC a dukkan jihohin kasar nan.

 

Ya kuma yi nuni da cewa, wasu sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana a jihar, jam’iyyar da kuma kungiyar lauyoyin ta na nazarin yadda zaben ya kasance.

 

Haka kuma, bayan nazari idan har ya sa jam’iyya ta yi ikrari ko tambayar sakamakon zaben, za mu yi hakan ne a kotun sauraron kararrakin zabe, don haka muna kira ga al’umma su kantar da hankalinsu jam’iyyar na iyakacin kokarin ganin an yi adalci.

 

Ya kara da cewa, jam’iyyar za ta shirya wani gangami a jihar domin nuna wa al’amuransu na nasarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da kuma nuna wa jam’iyyar adawa, APC ce mai mulki a jihar da kuma kasa baki daya,inji Alhaji Isah Asalafi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha
Siyasa

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump
Labarai

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya – Tinubu

Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.