ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Bukaci INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaben Sanatan Kebbi Ta Arewa

by Umar Faruk
3 years ago
APC

Jam’iyyar APC reshen jihar Kebbi ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta da ta fitar da sakamakon zaben mazabar majalisar dattawan Kebbi ta Arewa da na majalisar wakilai na mazabar tarayya ta Areaw- Dandi.

 

Jami’in hulda da jama’a na jam’iyyar (PRO) Alhaji Isah Asalafi ne ya yi wannan roko yayin ganawa da manema labarai a Birnin Kebbi. Ya ce “APC na sa ido ga INEC da ma daukacin al’ummar jihar da kuma m barin su cikin duhu don sanin abin da ke faruwa game da sakamakon zaben. Don haka tare da mutunta ga hukumar zabe don tabbatar da cewa ba a sauya sakamakon zaben ba.

ADVERTISEMENT
  • Aliero Ya Doke Gwamna Bagudu A Kujerar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya

Ya kuma yi kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC da magoya bayansu da masu hannu da shuni da kada su dauki doka a hannu su da su baiwa hukumar zabe damar yin abin da doka ta shata. Muna matukar godiya ga daukacin masu zabe a jihar Kebbi da ma kasa baki daya da suka fito gangamin zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu wanda ya bashi nasara a matsayin zababben shugaban kasa.

 

LABARAI MASU NASABA

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

A cewarsa, har yanzu ba a kammala zaben ba, domin zaben gwamna da ke tafe nan da makonni biyu masu zuwa, ya kamata masu zabe su dukufa wajen zuwa ranar tare da kada kuri’unsu ga daukacin ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar APC a dukkan jihohin kasar nan.

 

Ya kuma yi nuni da cewa, wasu sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana a jihar, jam’iyyar da kuma kungiyar lauyoyin ta na nazarin yadda zaben ya kasance.

 

Haka kuma, bayan nazari idan har ya sa jam’iyya ta yi ikrari ko tambayar sakamakon zaben, za mu yi hakan ne a kotun sauraron kararrakin zabe, don haka muna kira ga al’umma su kantar da hankalinsu jam’iyyar na iyakacin kokarin ganin an yi adalci.

 

Ya kara da cewa, jam’iyyar za ta shirya wani gangami a jihar domin nuna wa al’amuransu na nasarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da kuma nuna wa jam’iyyar adawa, APC ce mai mulki a jihar da kuma kasa baki daya,inji Alhaji Isah Asalafi.

APC
Umar Faruk
+ postsBio
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Sace ‘Yan Makarantar Mata Ta Kebbi: Abubuwan Da Ba A Fada Ba
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe
Siyasa

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM
Siyasa

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

June 3, 2026
Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada
Siyasa

Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada

June 1, 2026
Next Post
Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya – Tinubu

Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.