ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, September 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Bukaci INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaben Sanatan Kebbi Ta Arewa

by Umar Faruk
4 years ago
APC

Jam’iyyar APC reshen jihar Kebbi ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta da ta fitar da sakamakon zaben mazabar majalisar dattawan Kebbi ta Arewa da na majalisar wakilai na mazabar tarayya ta Areaw- Dandi.

 

Jami’in hulda da jama’a na jam’iyyar (PRO) Alhaji Isah Asalafi ne ya yi wannan roko yayin ganawa da manema labarai a Birnin Kebbi. Ya ce “APC na sa ido ga INEC da ma daukacin al’ummar jihar da kuma m barin su cikin duhu don sanin abin da ke faruwa game da sakamakon zaben. Don haka tare da mutunta ga hukumar zabe don tabbatar da cewa ba a sauya sakamakon zaben ba.

ADVERTISEMENT
  • Aliero Ya Doke Gwamna Bagudu A Kujerar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya

Ya kuma yi kira ga masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC da magoya bayansu da masu hannu da shuni da kada su dauki doka a hannu su da su baiwa hukumar zabe damar yin abin da doka ta shata. Muna matukar godiya ga daukacin masu zabe a jihar Kebbi da ma kasa baki daya da suka fito gangamin zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu wanda ya bashi nasara a matsayin zababben shugaban kasa.

 

LABARAI MASU NASABA

2027: Magoyin Bayan Atiku Ya Fice Daga ADC, Ya Goyi Bayan Tinubu

Ban Taɓa Yi Wa Tinubu Alƙawarin Zan Koma APC Ba – Wike

A cewarsa, har yanzu ba a kammala zaben ba, domin zaben gwamna da ke tafe nan da makonni biyu masu zuwa, ya kamata masu zabe su dukufa wajen zuwa ranar tare da kada kuri’unsu ga daukacin ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar APC a dukkan jihohin kasar nan.

 

Ya kuma yi nuni da cewa, wasu sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana a jihar, jam’iyyar da kuma kungiyar lauyoyin ta na nazarin yadda zaben ya kasance.

 

Haka kuma, bayan nazari idan har ya sa jam’iyya ta yi ikrari ko tambayar sakamakon zaben, za mu yi hakan ne a kotun sauraron kararrakin zabe, don haka muna kira ga al’umma su kantar da hankalinsu jam’iyyar na iyakacin kokarin ganin an yi adalci.

 

Ya kara da cewa, jam’iyyar za ta shirya wani gangami a jihar domin nuna wa al’amuransu na nasarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da kuma nuna wa jam’iyyar adawa, APC ce mai mulki a jihar da kuma kasa baki daya,inji Alhaji Isah Asalafi.

APC
Umar Faruk
+ postsBio
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnatin Kebbi Ta Amince Da ₦2.07bn Alawus-alawus Ga Ma’aikatan Manyan Makarantu
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Maye Gurbin Mataimakinsa Da Ibrahim Augie A Zaɓen 2027
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Matashi Ya Shiga Hannu Kan Zargin Wulaƙanta Alƙur’ani A Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Miƙa Yara 5 Da Aka Ceto Daga Hannun Masu Safarar Mutane Ga Iyayensu

MASU ALAKA

2027: Magoyin Bayan Atiku Ya Fice Daga ADC, Ya Goyi Bayan Tinubu
Siyasa

2027: Magoyin Bayan Atiku Ya Fice Daga ADC, Ya Goyi Bayan Tinubu

September 19, 2026
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?
Siyasa

Ban Taɓa Yi Wa Tinubu Alƙawarin Zan Koma APC Ba – Wike

September 16, 2026
APC
Siyasa

An Gudanar Da Sallar Zana’idar Tsohon Gwamnan Gongola

September 13, 2026
Next Post
Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya – Tinubu

Zuciyata Da Kofofina A Bude Suke Ga Kowa Don Ci Gaban Nijeriya - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Fili: Harsashi Ya Yi Ajalin Ɗalibin Jami’a A Neja

Rikicin Fili: Harsashi Ya Yi Ajalin Ɗalibin Jami’a A Neja

September 19, 2026
Motoci Masu Amfani Da CNG Da Lantarki Sun Rage Kuɗin Sufuri Da Kashi 83 – Tinubu

Motoci Masu Amfani Da CNG Da Lantarki Sun Rage Kuɗin Sufuri Da Kashi 83 – Tinubu

September 19, 2026
Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Angola: Kasar Sin Tana Da Shugaba Mai Hangen Nesa

Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Angola: Kasar Sin Tana Da Shugaba Mai Hangen Nesa

September 19, 2026
2027: Magoyin Bayan Atiku Ya Fice Daga ADC, Ya Goyi Bayan Tinubu

2027: Magoyin Bayan Atiku Ya Fice Daga ADC, Ya Goyi Bayan Tinubu

September 19, 2026
Yadda Ƴan Bindiga Suka Kashe Ƴan Kasuwa 3 A Filato

Yadda Ƴan Bindiga Suka Kashe Ƴan Kasuwa 3 A Filato

September 19, 2026
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 12, Sun Ceto Mutane 66 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 12, Sun Ceto Mutane 66 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

September 19, 2026
An Dakatar Da Jami’an NSCDC 21 Kan Mutuwar Masu Haƙar Ma’adinai A Neja

An Dakatar Da Jami’an NSCDC 21 Kan Mutuwar Masu Haƙar Ma’adinai A Neja

September 19, 2026
Ku Rage Farashin Mai, Ku Sakarwa Ƴan Nijeriya Mara – Atiku Ga Tinubu

Ku Rage Farashin Mai, Ku Sakarwa Ƴan Nijeriya Mara – Atiku Ga Tinubu

September 19, 2026
Portugal Ta Gayyaci Ronaldo Gasar UEFA Nations League

Portugal Ta Gayyaci Ronaldo Gasar UEFA Nations League

September 19, 2026
Hannun Jarin Matatar Dangote Ya Buɗe Wa Ƴan Nijeriya Ido – FCMB

Hannun Jarin Matatar Dangote Ya Buɗe Wa Ƴan Nijeriya Ido – FCMB

September 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.