• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Soki Sabon AIG Da Kwamishinonin ‘Yansanda 4 Kan Ziyartar Wike

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
APC Ta Soki Sabon AIG Da Kwamishinonin ‘Yansanda 4 Kan Ziyartar Wike
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasa da awa 48 kafin gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da za a yi a ranar Asabar, jam’iyyar APC a Jihar Ribas, ta soki mataimakin Sufeton ‘yansanda, AIG Abutu Yaro da Kwamishinonin ‘yansanda hudu da aka turo zuwa jihar domin sa ido kan zabe saboda ziyarar da suka kai wa gwamnan jihar, Nyesom Ezenwo Wike.

Kwamishinonin da suka hada da Yomi Olanrewaju, Samuel Musa, Lanre B. Sikiru da kuma Aderemi Adeoye.

  • Kungiyoyi Magoya Bayan Buhari-Osinbajo Sun Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Zabi Atiku Na Jam’iyyar PDP
  • An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja

Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a jihar Sogbeye Eli, a hirarsa da manema a yau Alhamis, ya ce, a bisa wannan ziyarar da suka kai wa Wike sun kasance ba su da wani kwarin guiwa a kan ‘yansanda.

Sogbeye ya ci gaba da cewa, Wike da ‘yan barandarsa sun kitsa yadda za su yi magudin zabe, inda ya ce, Wike ya fitar da miliyoyin Naira har da kudaden kasar waje ya raba wa jami’an.

A cewarsa, jami’an sun kuma kasance suna yin sintirin gidan Wike da dare da ke a yankin Rumuepirikom tun a ranar 22 ga watan Fabirairu 2023.

Labarai Masu Nasaba

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

Kakakin ya kuma yi zargin cewa, Wike ya kitsa wani shiri da jami’in tsaro a jihar domin a yi wa shugabanin APC dauki dai-dai a jihar, har da na kananan hukomomi.

Ya sanar da cewa, “Mun samu bayanan sirri daga kananan hukomomin jihar cewa, ana son a dauke shugabanin APC da dama, don a tauye masu ‘yancinsu a lokacin gudanar da zabe.”

Ya buga misali da dauke Victory Agbara a karamar hukumar Tai a ranar 21 ga watan Fabirairu 2023, bayan ya fice daga PDP ya komawa jam’iyyar APC, inda kuma bayan kwana biyu, aka shigar da karar Ogbonna Nwuke a gaban kotu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCRibasSiyasaWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Mara Wa Takarar Atiku Abubakar Baya

Next Post

Buhari Da Iyalinsa Sun Isa Katsina Don Yin Zabe

Related

bakin wake
Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

59 minutes ago
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
Labarai

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

3 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

5 hours ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Labarai

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

5 hours ago
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya
Labarai

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

6 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane

18 hours ago
Next Post
Buhari Da Iyalinsa Sun Isa Katsina Don Yin Zabe

Buhari Da Iyalinsa Sun Isa Katsina Don Yin Zabe

LABARAI MASU NASABA

bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.