• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

by Rabilu Sanusi Bena
3 months ago
in Wasanni
0
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya

PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai

Arsenal ta kammala ɗaukar Martin Zubimendi daga Real Sociedad a kan kusan fam miliyan 60, inda ɗan wasan tsakiyar Sifaniya ya zama ɗan wasa na biyu da Gunners ta saya a kasuwar bana, bayan zuwan mai tsaron raga Kepa Arrizabalaga daga Chelsea. Zubimendi ya rattaba hannu kan kwantiragin shekaru biyar a Emirates, kuma zai saka lamba 36 a ƙungiyar.

Ɗan wasan mai shekaru 26 ya ƙi amincewa da tayin Liverpool a bazarar da ta gabata, amma ya zaɓi Arsenal saboda salon wasan ƙungiyar ya dace da shi. Ya ce burinsa shi ne taimakawa Arsenal wajen lashe manyan kofuna, kuma Mikel Arteta da abokin wasansa Merino sun taka rawa wajen shawo kansa zuwa kungiyar.

  • Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila
  • PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

Zubimendi ya taka leda sau 236 a Real Sociedad, inda ya jefa ƙwallaye 10 kafin sauya sheka. Shi ne dan wasa na biyu da Arsenal ta ɗauko daga Sociedad cikin ɗan lokaci bayan zuwan Merino a bara.

A matakin ƙasa, Zubimendi ya taimaka wa Sifaniya lashe gasar Euro 2024, inda ya canji Rodri a wasan ƙarshe da Ingila. Ya buga wa ƙasar wasanni 19, kuma ya zura ƙwallo a ragar Portugal a gasar Uefa Nations League kafin Spain ta sha kashi a bugun fenareti.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArsenalFOOTBALL
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

Next Post

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

Related

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya
Wasanni

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya

17 hours ago
PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai

3 days ago
Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 
Wasanni

Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

3 days ago
Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku
Wasanni

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

5 days ago
Barcelona Ta Ɗare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad
Wasanni

Barcelona Ta Ɗare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

5 days ago
Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta
Wasanni

Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta

6 days ago
Next Post
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa - Sanata Natasha

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

October 4, 2025
Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

October 4, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

October 3, 2025
MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.