• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Arsenal Ta Nuna Sha’awar Daukar Osimhen Idan Ya Yanke Shawarar Barin Napoli

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Arsenal Ta Nuna Sha’awar Daukar Osimhen Idan Ya Yanke Shawarar Barin Napoli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bai wa Arsenal damar sayen dan wasan gaba na Napoli Victor Osimhen a kasuwar musayar ‘yan wasa, amma hakan zai sa ta rasa daya daga cikin manyan ‘yan wasanta Gabriel Jeauy.

Hakan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da alakanta Gunners da karfafa zabin ‘yan wasan gabanta tare da Victor Osimhen a kasuwar musayar ‘yan wasa. Biyo bayan kashe fam miliyan 200 da suka yi a kasuwar saye da sayar da ‘yan wasa ta bazara, har yanzu akwai bukatar kungiyar da ke Arewacin Landan ta samu ‘yan wasan da suka kware wajen cin kwallaye.

  • Manchester United Zata Sayar Da Kashi 25 Na Kungiyar Akan Yuro Biliyan 1.3
  • An Bude Baje Kolin Canton Karo Na 134 A Guangzhou

Duk da cewa suna matsayi na biyu kuma har yanzu ba doke su ba a gasar Premier ta bana ba Arsenal na neman ganin ta tabuka abin azo a gani a wannan kakar. Gabriel Jesus da Eddie Nketiah su ne yan wasa masu zura kwallaye da Arsenal ta dogara da shi amma kuma har yanzu kwallaye uku kawai suka jefa su duka biyun abin da ya sa koci Arteta ke ganin akwai bukatar samun wanda zai jefa ma kungiyar kwallaye.

An alakanta Iban Toney na Brentford da kuma Ollie Watkins na Aston Billa duk da cewa ya rattaba hannu kan wata sabuwar yarjejeniya a Billa Park.

Sai kuma Osimhen, wanda ya kasance zabi mafi tsada amma wanda zai iya samuwa nan ba da jimawa ba.

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

An ci gaba da yayata rade-radin cewa dan wasan na Nijeriya zai rattaba hannu a wani sabon kwantiragi a Napoli,sai dai al’amura sun yi tsami tsakaninsa da masu rike da kofin na Italiya a ‘yan makonnin da suka gabata.

Abin da ya sa wakilin Osimhen ya yi barazanar daukar matakin shari’a a kan kulob din saboda bidiyon da aka yada a shafukan sada zumunta game da tauraron.

Hakan dai ya kara tayar da hankali kan batun ficewarsa daga kungiyar kuma mai yiyuwa ne Arsenal ta dauko shi idan ya yanke shawarar barin Italiya. Hakan na iya faruwa a cikin watan Janairu domin Napoli ta fara neman wanda zai maye gurbin Osimhem kuma yana iya zama Gabriel Jesus na Arsenal wanda ka iya zama wani bangare na yarjejeniyar musaya.

Jesus na iya taka rawar gani a Napoli idan aka yi la’akari da muhimmancin dan wasan na Brazil tun da ya koma kungiyar daga Manchester City a bazarar da ta wuce.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArsenalHazardOsimhen
ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Da Kafofin Watsa Labaran Afirka Sun Fitar Da Shawarar Aiki Kan Ziri Daya Da Hanya Daya

Next Post

Manufar Kafa Kasashe Biyu Hanya Ce Daya Tilo Ta Warware Rikicin Palesdinu Da Isra’ila

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

9 hours ago
Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

4 days ago
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi
Wasanni

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

5 days ago
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG
Wasanni

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

6 days ago
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya
Wasanni

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

6 days ago
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

6 days ago
Next Post
Manufar Kafa Kasashe Biyu Hanya Ce Daya Tilo Ta Warware Rikicin Palesdinu Da Isra’ila

Manufar Kafa Kasashe Biyu Hanya Ce Daya Tilo Ta Warware Rikicin Palesdinu Da Isra’ila

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.