• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Asibitin Aminu Kano Ya Musanta Cire Mahaifar Mara Lafiya Ba Tare Da Izini Ba

by Naziru Adam Ibrahim
4 months ago
in Kiwon Lafiya
0
Asibitin Aminu Kano Ya Musanta Cire Mahaifar Mara Lafiya Ba Tare Da Izini Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), ya musanta zargin cewa ma’aikatansa sun cire mahaifar wata majiyyata ba tare da izininta ba a lokacin haihuwa, tare da bayyana iƙirarin a matsayin zargi mara tushe da yunƙurin zubar da ƙimar asibitin a idon duniya.

Wannan na zuwa be bayan da wata mata ta fito a wani shahararren gidan radiyo da Talabijin mai suna ‘Berekete Family’, inda ta yi zargin cewa a shekarar 2017 yayin haihuwa a AKTH, an cire mahaifar ta ba tare da saninta ba, wanda labarin ya dauƙi hankali musamman a shafukan sada zumunta, wanda ya ake wa babban asibitin kallon yayi sakaci.

  • ‘Yan Bindiga Sun Harbi Likita Tare Da Garkuwa Da Ma’aikatan Jinya A Wani Harin Asibiti A Katsina
  • Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Bai Wa Kamfanin Bogi Kwangilar Aikin Hanyar Abuja-Kano

A cewar matar, a shekarar 2017 ne aka kwantar da ita a AKTH domin ta haihu, ba da dadewa ba ta fita a hayyacinta amma bayan kwana shida da ta farfado aka sanar da ita cewa jaririn ya mutu ba, kuma an cire mahaifarta ba tare da tuntubar ta ba.

Amma martaninsa, babban daraktan AKTH, Dr. Abdurrahman Abba Sheshe, ya ƙaryata zargin, inda ya bayyana cewa cire mahaifar nata ya zama dole a lokacin domin ceton ranta saboda babbar barazanar da ke tattare da ita.

Dokta Sheshe, ya ci gaba da cewa an samu amincewar aikin tiyatar cire maiharfar, tare da yin watsi da ikirarin cewa an cire mahaifar ne ba tare da amincewar majiyyaciyar ba, inda ya kira hakan wani yunkurin ɓatanci da aka shirya wa domin ɓata sunan asibitin.

Labarai Masu Nasaba

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

Sai dai asibitin ya ƙi fitar da kwafin fom ɗin amincewa ko bayyana ainihin wanda ya sanya hannu kan tiyatar cire mahaifar, lamarin da ya ƙara rura wutar raɗe-raɗin da jama’a ke yi game da rashin da’a da karya dokar aiki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kai Farmaki, Sun Kashe Ƴan Ta’adda Masu Yawa A Neja

Next Post

NAPTIP Ta Ceto ’Yan Mata 9 Masu Juna Biyu A Abuja

Related

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 week ago
Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta
Kiwon Lafiya

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

1 month ago
Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam
Kiwon Lafiya

Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam

1 month ago
Shawarwari Kan Kayyade Amfani Da Siga
Kiwon Lafiya

Shawarwari Kan Kayyade Amfani Da Siga

2 months ago
Amfanin Aduwa Ga Lafiyar Ɗan Adam
Kiwon Lafiya

Amfanin Aduwa Ga Lafiyar Ɗan Adam

3 months ago
Yadda Ake Magance Kumburin Idanu?
Kiwon Lafiya

Yadda Ake Magance Kumburin Idanu?

3 months ago
Next Post
NAPTIP Ta Ceto ’Yan Mata 9 Masu Juna Biyu A Abuja

NAPTIP Ta Ceto ’Yan Mata 9 Masu Juna Biyu A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

Shugaba Xi Zai Halarci Bikin Bude Taron Ministoci Na Dandalin Sin Da CELAC Karo Na 4

May 11, 2025
2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

INEC Na Samun Matsin Lamba Don Kar Ta Yi Wa TNN Rajista — Kakakinta

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.