ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku Da Obi Sun Yi Fatali Da Hukuncin Kotun Kararrakin Zabe Sun Nufi Hanyar Zuwa Kotun Koli

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Atiku

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sanya kafa ya shure hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa (PEPC), ta yanke da ta tabbatar wa Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC nasararsa.

Kotun dai a ranar Labara ta ce Tinubu ya lashe zaben sa na ranar 25 ga watan Fabrairu.

  • Yadda Tinubu Ya Yi Nasara Kan Abokan Hamayyarsa Atiku Da Obi
  • Ka Daina Gararamba A Titi Ka Tafi Kotu —Martanin APC Ga Atiku

Obi a wani taron manema labarai da ya gudanar a ranar Alhamis kasa da ‘yan awanni bayan da takwaransa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sanar da irin wannan matsayar.

ADVERTISEMENT

LEADERSHIP ta labarto cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a taron manema labarai a ranar Alhamis da jam’iyyarsa ta PDP sun ki amincewa da amsar hukuncin da PEPC ta yanke da ke tabbatar da nasarar Tinubu a babban zaben 2023.

Idan za ku tuna a ranar Labara kotun ta yanke hukuncin kan kararrakin da PDP, LP da Allied Peoples Movement (APM) da ‘yan takararsu suka shigar a gabanta suna kalubalantar nasarar Tinubu da APC.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

Obi, a taron manema labarai a Abuja ya ce tunin ya umarci Lauyoyinsa da su daukaka kara kan hukuncin PEPC zuwa kotun Koli kamar yadda kundun tsarin mulkin kasa na 1999 (da aka yi wa kwaskwarima) suka tanadar.

Shi ma Atiku Abubakar ta tabbatar da cewa tunin ya ce wa Lauyoyinsa su gaggauta su kuma hanzarta tafiya kotun Koli domin nuna rashin gamsuwa da hukuncin na kotun sauraron kararrakin zaben.

Atiku da Obi sun ce hukuncin cike yake da kurakurai don haka ba su aminta da shi ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP
Manyan Labarai

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

November 11, 2025
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Next Post
Cikin Shekaru 11 Nijeriya Ta Yi Asarar Tiriliyan 16.25 Sakamakon Satar Danyen Mai — Tj Abbas

Cikin Shekaru 11 Nijeriya Ta Yi Asarar Tiriliyan 16.25 Sakamakon Satar Danyen Mai — Tj Abbas

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

Kotu Ta Sake Hana PDP Gudanar Da Babban Taronta Na Ƙasa

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya

November 11, 2025
HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

HOTUNA: Yadda Gobara Ta Ƙone Shaguna 25 A Kasuwar Singa A Kano

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir

November 11, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.