• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Sai Mace Ta Tallata Jikinta Za Ta Samu Kudi Ba – Amina Ishak

by Sulaiman
2 years ago
in Adon Gari
0
Ba Sai Mace Ta Tallata Jikinta Za Ta Samu Kudi Ba – Amina Ishak
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Amina Ishak Bako, matashiya ce kuma ‘yar kasuwa mai neman abin da za ta rufa wa kanta da iyaye ‘yan uwa da abokan arziki asiri, a cikin hirarsu da wakiliyar LEADERSHIP Hausa Maryam Aliyu Dankyalta bayan yadda ta tsunduma harkar kasuwanci da nasarorin da samu har ma da kalubalen da ke fuskanta, inda cikin kalamanta na jan hankali ta ce ba sai mace ta tallata jikinta za ta samu kudi ba. ga dai yadda hirar ta kasance:

 

Da fari za mu so sanin cikakken sunanki da tarihinki?

Suna na Amina Ishak Bako ni cikakakkiyar ‘yar Filato ce daga daga Karamar Hukumar Mangu, kuma ina zaune a cikin Garin Jos.

 

Labarai Masu Nasaba

Ko Kin San… Dalilin Da Ke Sa Mata Ke Ganin Farin Ruwa Kafin Ko Bayan Al’adarsu?

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Shin Amina matar aure ce?

A’a ni ba matar aure ba ce

 

To ‘yar kasuwa ce ko kuma ma’aikaciya ce?

Ni ‘yar kasuwa ce

 

Wanne irin kasuwanci kike yi? 

Gaskia Ina kasuwanci da dama amma abin da na fi ba da karfi shi ne saida dankalin turawa, kayan lambu, Kamfala da takalman maza da hulunan maza.

 

Me yaja hankalinki har kika shiga wannan kasuwancin?

Zaman banza ne ba na so, kuma saboda ina ganin idan ina sana’a zan fi karfin kudi sabulu da turare da sauran hidindimu ga kuma uwa uba zan iya taimaka wa mahaifiyana da hidimomin gida.

 

Nenene matakin karatunki?

Matakin karatu na Digiri.

 

Wanne irin kalubale kika taba fuskanta a cikin sana’arki? 

Mutane da dama musaman wadanda suka sanni sai zu karbi kayana bashi ba za su biya ba har ya kai ga na samu karayar jari

 

Zuwa yanzu wadanne irin nasarori kika cimma?

Eh to yanzu gaskiya zan ce na yi nasara wajen taimaka wa mahaifiyata da wasu abubuwan.

 

Wanne abu ne yafi faranta miki rai game da sana’arki?

Gaskiya Alhamdullilah tun da a yanzu bani tambaya ko rokon wani taimako gun kowa kama daga kan ‘yan uwa zuwa ga saurayi saboda abin da ke kawo kaskanci kenan.

 

Ta wacce hanya kike bi wajen tallata sana’arki?

Ta intanet da dama kuma ‘yan uwa na taya ni tallata kayana zuwa ga abokan aikinsu da abokansu kuma suma masu sayen kayana Alhamdullilah suna gaya wa wasu akaina.

 

Dame kike so mutane su rika tunawa dake?

Ina so a tuna da ni ta fuskar abubuwa da dama, amma mafi muhimmanci shi ne mace ba lalle sai ta tallata jikinta kafin ta sami abin da take so ba, tare da aiki tukuru da juriya babu abin da ya gagara

 

Wanne irin goyon baya kike samu daga wajen iyaye da ‘yan uwanki?

Gaskia Alhamdullilah saboda ina samu goyon baya yadda ya kamata saboda suna nufina da abubuwa da dama

 

Kawaye fa?

Ina da kawaye amma yawanci wadanda muka hadu a makaranta ne muka zama abokai

 

Me kike fiso cikin kayan sawa da kayan kwalliya?

Ni ba ma’abociyar kwalliya bace amma ina son Abaya sosai da turare

 

A karshe wace irin shawara za ki ba ‘yan uwanki mata?

Mata mu tashi mu kama sana’a tana hana sa ido

 

Na gode


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana Sun Yaba Da Rawar Da Kasar Sin Ke Takawa Wajen Samar Da Ababen Hawa Mara Gurbata Muhalli A UNEA-6

Next Post

Xi Jinping Ya Taya Shehbaz Sharif Murnar Zama Firaministan Pakistan

Related

tusar gaba
Adon Gari

Ko Kin San… Dalilin Da Ke Sa Mata Ke Ganin Farin Ruwa Kafin Ko Bayan Al’adarsu?

2 weeks ago
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

1 month ago
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Adon Gari

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

2 months ago
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
Adon Gari

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

4 months ago
Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

5 months ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

7 months ago
Next Post
Xi Jinping Ya Taya Shehbaz Sharif Murnar Zama Firaministan Pakistan

Xi Jinping Ya Taya Shehbaz Sharif Murnar Zama Firaministan Pakistan

LABARAI MASU NASABA

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.