• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba, Cewar Dikko Radda

by El-Zaharadeen Umar
2 years ago
Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu ko sasanci da ‘yan bindiga ba. 

Raddaa ya yi wannan ikirarin ne a lokacin taron addu’o’i na musamman da gwamnati jihar Katsina ta shirya domin samun saukin matsalar tsaro da ake fama da ita a jihar tuntuni.

  • An Kammala Harhada Tushen Sashe Na SMR A Sin
  • Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka Na Kara Haifar Da Da Mai Ido

Ya yi karin haske da cewa zai iya sauraren dan bindigar da ya ajiye makaminsa ya yadda ya rungumi zaman lafiya kuma ya zauna cikin al’umma to za a mayae da shi kuma za a saurare shi.

“Duk dan bindigar da bai yadda da zaman lafiya ba, zamu sa kafar wando daya da shi, kuma ba zamu saurara masa ba,” in ji shi.

Ya ce za su duk mai yiwuwa wajen ganin sun yi maganin ‘yan ta’adda da suka hana jama’a zaman lafiya ta hanyar karfafa jami’an tsaro da ba su kayan aiki da duk wani taimako da suke bukata.

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

Sannan ya yi kira ga jama’a da su je kai tsaye gidan gwamnatin jihar Katsina domin ba da bayanan sirri da za su taimaka wajen maganin duk wanda ke da hannu a wannan ta’adanci.

Gwamnan na Katsina ya shiga jerin ayarin jami’an tsaro da ke Katsina domin yin farautar kauraye a cikin garin Katsina da suke kwancen waya a hannun jama’a har kwana biyu a jere.

Haka kuma gwamnan ya yi kira ga daukacin al’umma da su ci gaba da yin addu’o’i da kaskantar da kai wajen Allah domin samun nasarar matsalar tsaro da ake fama da ita.

Kazalika, ya bai wa jama’a hakuri a kan halin kuncin da aka shiga na rayuwa, inda ya ce yanzu shirye-shirye sun yi nisa domin raba abinci kyauta ga ma bukata.

“Za mu raba wannan abinci a dukkanin runfunan zabe da muke da su a fadin jihar Katsina domin sauƙaƙawa jama’a halin kuncin da ake ciki na rayuwa,” in ji gwamnan.

Gwamnan ya yi karin haske dangane da matsalar da ke faruwa tsakanin gwamnatin Nijeriya da kuma kasar Nijar da ta fuskanci juyin mulki, inda ya ce nan gaba kadan za a samu maslaha in Allah ya yarda.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara
Labarai

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai
Labarai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Next Post
Gwamnatin Sojin Nijar Ta Yi Sabbin Nade-Nade

Bukatar Taka-tsan-tsan A Kan Shirin Daukar Matakin Soja A Nijar

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.