• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba, Cewar Dikko Radda

by El-Zaharadeen Umar
2 years ago
in Labarai
0
Ba Zan yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba, Cewar Dikko Radda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu ko sasanci da ‘yan bindiga ba. 

Raddaa ya yi wannan ikirarin ne a lokacin taron addu’o’i na musamman da gwamnati jihar Katsina ta shirya domin samun saukin matsalar tsaro da ake fama da ita a jihar tuntuni.

  • An Kammala Harhada Tushen Sashe Na SMR A Sin
  • Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka Na Kara Haifar Da Da Mai Ido

Ya yi karin haske da cewa zai iya sauraren dan bindigar da ya ajiye makaminsa ya yadda ya rungumi zaman lafiya kuma ya zauna cikin al’umma to za a mayae da shi kuma za a saurare shi.

“Duk dan bindigar da bai yadda da zaman lafiya ba, zamu sa kafar wando daya da shi, kuma ba zamu saurara masa ba,” in ji shi.

Ya ce za su duk mai yiwuwa wajen ganin sun yi maganin ‘yan ta’adda da suka hana jama’a zaman lafiya ta hanyar karfafa jami’an tsaro da ba su kayan aiki da duk wani taimako da suke bukata.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Sannan ya yi kira ga jama’a da su je kai tsaye gidan gwamnatin jihar Katsina domin ba da bayanan sirri da za su taimaka wajen maganin duk wanda ke da hannu a wannan ta’adanci.

Gwamnan na Katsina ya shiga jerin ayarin jami’an tsaro da ke Katsina domin yin farautar kauraye a cikin garin Katsina da suke kwancen waya a hannun jama’a har kwana biyu a jere.

Haka kuma gwamnan ya yi kira ga daukacin al’umma da su ci gaba da yin addu’o’i da kaskantar da kai wajen Allah domin samun nasarar matsalar tsaro da ake fama da ita.

Kazalika, ya bai wa jama’a hakuri a kan halin kuncin da aka shiga na rayuwa, inda ya ce yanzu shirye-shirye sun yi nisa domin raba abinci kyauta ga ma bukata.

“Za mu raba wannan abinci a dukkanin runfunan zabe da muke da su a fadin jihar Katsina domin sauƙaƙawa jama’a halin kuncin da ake ciki na rayuwa,” in ji gwamnan.

Gwamnan ya yi karin haske dangane da matsalar da ke faruwa tsakanin gwamnatin Nijeriya da kuma kasar Nijar da ta fuskanci juyin mulki, inda ya ce nan gaba kadan za a samu maslaha in Allah ya yarda.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KatsinaRaddaSulhu
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kammala Harhada Tushen Sashe Na SMR A Sin

Next Post

Bukatar Taka-tsan-tsan A Kan Shirin Daukar Matakin Soja A Nijar

Related

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL
Manyan Labarai

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

2 hours ago
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi
Manyan Labarai

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

3 hours ago
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi
Labarai

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

4 hours ago
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya
Labarai

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

5 hours ago
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana
Labarai

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

13 hours ago
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki
Labarai

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

14 hours ago
Next Post
Gwamnatin Sojin Nijar Ta Yi Sabbin Nade-Nade

Bukatar Taka-tsan-tsan A Kan Shirin Daukar Matakin Soja A Nijar

LABARAI MASU NASABA

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

September 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

September 12, 2025
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

September 12, 2025
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

September 12, 2025
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.