• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babban Layin Samar Da Wutar Lantarkin Nijeriya Ya Lalace Sau 7 A 2024

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Wutar

Babban layin samar da wutar lantarki ga al’umma a Nijeriya wato ‘National Grid’ a daren ranar Litinin ya lalace, inda ya jefa al’ummar kasar cikin duhu na rashin wuta, bayan sake gyara shi na ‘yan dakika a ranar Talata, kasa da awa 24 nan ma ya sake lalacewa, hakan ya zama layin ya lalace sau 7 a cikin shekarar 2024. 

Kamfanonin rarraba wutar lantarki (DISCOS) su ne suka sanar da lalacewa babban layin samar da wutar lantarki a daren ranar Litinin.

  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin
  • Ɗaliban Kwalejin Kimiyya Ta Jega Sun Yi Zanga-Zanga Har Da Ƙone-Ƙone

Daya daga cikin kamfanonin ya shaida cewa babban layin lantarkin ya lalace zuwa 0.00GW wajajen karfe 6:30 na yammacin ranar Litinin.

Kamfanin raba wutar lantarki na Inugu (EEDC) ya shaida wa kwastomominsa cewa sakamakon lalacewar babban layin wutar dukkanin wadanda suke samun wuta ta hannunsa ba za su samu ba a daidai wannan lokacin.

“Saboda haka, kan wannan lamarin, dukkannin tashoshinmu na TCN ba su samun wuta ba, don haka ba za mu samu damar rabar da wuta ga kwastomominmu da suke jihohin Abiya, Anambra, Ebonyi, Inugu, da Imo ba.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutum Biyu Da Ake Zargi Da Haɗa Baki Da ‘Yan Bindiga A Kano

Gwamnatin Kaduna Tare Da  AUDA–NEPAD Sun Tallafa Wa Manoma 400 Da Kayan Noma

“Muna zaman jiran karin haske da cikakken bayani kan lalacewar wutar da kuma batun dawowar wutar daga cibiyar kula da wutar ta kasa (NCC).”

Kazalika, ita ma kamfanin rarraba wutar lantarki ta Abuja (AEDC) ta ce, “Ya ku kwastomominmu masu daraja, ku dan yi hakuri an fuskanci katsewar wutar lantarki sakamakon akasin da aka samu daga babban layin wutar lantarki ta kasa da karfe 6:58 na daren ranar Litinin, wannan ya shafi rabar da wuta da muke yi a yankunan da suke samun wuta daga garemu.

“Muna masu bayar da tabbacin cewa muna aiki tukuru da masu ruwa da tsaki wajen ganin an gyara wuyar nan ba da jimawa ba da zarar komai ya daidaita daga babban layin wutar. Mun gode da fahimtarmu.”

Tuni dai hukumar da ke kula da wutar lantarki a Nijeriya ta bayar da tabbacin cewa an dukufa wajen gyara wutan ta yadda ba za a sake samun jinkiri ba. Sun bai wa jama’a hakuri bisa dan karamin katsewar wutar da aka samu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutum Biyu Da Ake Zargi Da Haɗa Baki Da ‘Yan Bindiga A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Labarai

Gwamnatin Kaduna Tare Da  AUDA–NEPAD Sun Tallafa Wa Manoma 400 Da Kayan Noma

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru
Wasanni

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Next Post
Yadda Gwamnonin PDP Suka Ceto Damagun Daga Kora

Yadda Gwamnonin PDP Suka Ceto Damagun Daga Kora

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutum Biyu Da Ake Zargi Da Haɗa Baki Da ‘Yan Bindiga A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwamnatin Kaduna Tare Da  AUDA–NEPAD Sun Tallafa Wa Manoma 400 Da Kayan Noma

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.