• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Kasa Mai Farar Aniya: Shin Har Yanzu Akwai Masu Son Lalata Dangantakar Sin Da Afrika?

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Babbar Kasa Mai Farar Aniya: Shin Har Yanzu Akwai Masu Son Lalata Dangantakar Sin Da Afrika?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sin babbar kasa mai tasowa, mai karfin tattalin arziki na biyu a duniya, kuma babbar abokiyar huldar kasashen Afrika, na ci gaba da nunawa duniya cewa, ita din mai neman ci gaban duniya ce, haka kuma kawa ce abin dogora a ko da yaushe.

 

Ba abun mamaki ba ne yadda na fara da yabon kasar Sin, saboda har kullum kasar na ci gaba da kasancewa a bar yabo da koyi.

  • Shawarar BRI Na Samar Da Wani Yanayi Mai Yakini Ga Tattalin Arzikin Duniya
  • Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da Kuɗin Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

A ranar Lahadin da ta gabata, kasar ta kaddamar da manufar dauke haraji na kaso 100 bisa 100 kan wasu hajojin dake shiga kasar daga kasashen Afrika masu karancin wadata dake da huldar diplomasiyya da ita.

 

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

Shin daga cikin kasashe masu kiran kansu manya ko ke shafawa kasar Sin bakin fenti a wajen kasashen Afrika, suna cewa tana kokarin dana musu tarkon bashi da sauran karairayi, akwai wadda ta yi wa kasashen Afrika irin wannan tagomashi? Kasar Sin ce babbar kasa mai tasowa ta farko, kuma ta farko cikin kasashe masu karfin tattalin arziki da ta dauki irin wannan mataki.

 

Hakan da ta yi, ya sake bayyanawa duniya kyakkyawar niyyar kasar Sin ta ganin kasashe masu karancin kudin shiga sun samu damar fitar da kayayyakinsu zuwa kasarta domin cin gajiyar babbar kasuwarta tare da samun wadata da ci gaba. Har ila yau, ta sake tabbatar da manufarta ta sake fadada bude kofa ga kasashen waje domin su ci gajiyar gogewarta da ci gabanta.

 

Kamar yadda na saba fada, ci gaban kasar Sin ci gaba ne ga sauran kasashe ba kalubale ba. Kuma kasar ba ta kyashin ci gaban sauran kasashe, sabanin yadda wasu ke yi mata bita da kulli da kokarin ganin ta durkushe. Yayin da take samun ci gaba ta hanyar kirkire-kirkiren fasahohi da aiwatar da sabbin dabaru, kasashe masu son ci gaba da kaunar zaman lafiya, na iya hada gwiwa da ita domin raya kansu. Don haka duk mai son ganin durkushewar kasar Sin, to ba da ci gabanta kadai yake adawa ba, har da na kasashe masu tasowa da ma sauran kasashen duniya ba ki daya. (Fa’iza Muhammad Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Ce Sin Ta Dukafa Wajen Ganin Duniya Na Amfana Da Magungunan Gargajiya Yadda Ya Kamata

Next Post

Gwamnatin Za Ta Samar Wa Matasa Miliyan 20 Guraben Aiki A Ƙarkashin Shirin NIYEEDEP 

Related

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

27 minutes ago
Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

19 hours ago
Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

20 hours ago
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

21 hours ago
Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

22 hours ago
Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing
Daga Birnin Sin

Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing

22 hours ago
Next Post
Gwamnatin Za Ta Samar Wa Matasa Miliyan 20 Guraben Aiki A Ƙarkashin Shirin NIYEEDEP 

Gwamnatin Za Ta Samar Wa Matasa Miliyan 20 Guraben Aiki A Ƙarkashin Shirin NIYEEDEP 

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

September 1, 2025
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

September 1, 2025
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

September 1, 2025
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

September 1, 2025
Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

September 1, 2025
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

September 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

September 1, 2025
Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

September 1, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

August 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.