ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Bayelsa

Gwamnan Jihar Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana cewar, shi kam, babu wata baraka a tsakaninsa da magabacinsa da ya amshi mulki a hannunsa, Sanata Henry Seriake Dickson sabanin yadda wasu jama’a ke ta yadawa. 

Diri, wadda ke maida martani kan jita-jitan ya yi bayanin cewa yana matunta wadanda suka gabaceshi musamman ma Dickson wanda ya mika masa mulki.

  • Amurka Ce Ke Yi Wa Zaman Lafiya A Zirin Taiwan Barazana
  • Wang Yi Ya Yi Cikakken Bayani Kan Matsayar Sin Game Da Yankin Taiwan

Gwamnan ta bakin kakakinsa Mista Daniel Alabrah, a wata sanarwar da ya fitar a ranar Asabar, ya kara da cewa, alakarsa da magabacinsa a dinke take na ta barke ba.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “A ‘yan kwanakin nan sakamakon karatowar lokacin zabe, wasu mutane da wasu kungiyoyi sun dukufa yayata abubuwan da suke tunani a cikin ransu.

“Damuwarsu dai sai sun haifar da rashin fahimta a tsakanina da wanda na gaji mulki a hannunsa, Senator Seriake Dickson da kuma cikin jam’iyyar mu ta PDP.

LABARAI MASU NASABA

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

“Da gangan na zabi yin shiru na yi kunnen uwar shegu da irin wannan labaran soki-burutsun da ake yadawa a kafafen sadarwa zamani da wasu kafefen yanar gizo.”

“Lura da dabi’una da manufofin Gwamnatina, na tsawatar wa hadimaina a fannin yada labarai da kada su shiga amsa irin wannan labaran da ake yi don cimma wata manufa.

“Daya daga cikin nauyin da ke kaina shine na yi kokarin bunkasa hadin kai da zaman lafiya a tsakanin al’ummar jihar Bayelsa da kyautata shugabanci gami da kawo ayyukan inganta jiharmu.”

Diri ya kara da cewa masu yayata jita-jitan suna da manufar kawu rabuwar kawuka ne, “Domin ma kauce wa kowace irin kokonto ni kam babu wata baraka a tsakanina da wanda na gaji mulki a hannunsa kuma akwai mutunta juna a tsakaninmu.”

Daga bisani gwamnan ya roki jama’a da su yi watsi da masu yada hakan tare da kira ga jama’an jihar da su kara Bada hadin kai domin tabbatar da cigaban jihar a kowani lokaci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa
Siyasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP
Siyasa

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Next Post
Wang Yi Ya Yi Tsokaci Kan Matsayar Sin A Batun Tekun Kudancin Kasar

Wang Yi Ya Yi Tsokaci Kan Matsayar Sin A Batun Tekun Kudancin Kasar

LABARAI MASU NASABA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.