• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Mutum Ya Dogara Da Harkar Fim Kadai Ba -Hamza Talle Mai Fata

by Rabilu Sanusi Bena
9 months ago
in Nishadi
0
Bai Kamata Mutum Ya Dogara Da Harkar Fim Kadai Ba -Hamza Talle Mai Fata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumi a masana’antar Kannywood Hamza Talle Mai Fata kokuma na Habiba kamar yadda wasu ke kiranshi ya ce ya yi da nasanin barin sauran sana’oin da ya ke yi ya tsunduma harkar fim ka’in da na’in, domin kuwa a yanzu da harkar fim ta canza salo ya bar samun alheri kamar yadda yake samu a baya.

Hamza ya ce duk da har yanzu bai daina harkar fim ba amma dai yayi danasanin da ya mayar da hankali kacokan a fim maimakon raba kafa da wata sana’ar, yanzu fim ya canza ba kamar a lokacin baya ba domin ni shaida ne a lokacin baya idan ka yi fim ya samu karbuwa a wajen mutane zaka dinga buga kwafi na kaset kana sayarwa yan kasuwa kana samun kudade.

  • Hadin Gurasa Na Zamani
  • An Gudanar Da ZaÉ“en Ƙananan Hukumomi Cikin Kwanciyar Hankali A Kaduna – Gwamna Sani

Amma yanzu sai dai ka dora a yanar gizo ka jira masu kallo su kalla kafin a baka wani abu,saboda haka samun ya banbanta da na lokacin baya da zaka yi ciniki da mai sayen kaset sai abinda ya yi maka sannan ka sallama inji shi.

Tun da farko fai Hamza ya bayyana yadda ya shigo wannan harka ta fin da kuma wanda yake dauka a matsayin maigida a wannan masana’antar ta Kannywood.

Ba wani abu ne ya yi sanadiyar shiga ta wannan harka ba illa soyayya, domin kuwa ni mutum ne wanda idan ina son abu to zanyi bakin kokarina wajen ganin na samu wannan abin, hakan ya sa ma na bukaci a rubuta mani fim dina ba farko mai suna Gida Da Waje, wanda a ciki na nuna irin yadda na ke matukar kaunar budurwata a cikin fim din.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Kuma a duk fadin wannan masana’antar babu wani mutum da zan bugi kirji in kira shi a matsayin maigidana da ya wuce Bello Muhammad Bello (BMB) domin kuwa shi ne silar da ba sanu daukaka a Kannywood kuma ba zan taba mantawa da irin gudunmawar da ya bani a carrer ta ba ya kara da cewa.

Daga karshe Hamza ya shawarci duk wani da ke yi ko yake da niyyar fara wannan harka ta fim da ya tabbatar ya samu wata hanyar samun kudi kar ya dogara da fim kadai, domin kuwa haka suka yi a lokacin da suka fara wannan harka ta fim amma yanzu suna danasani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JarumiKannywood
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dare Daya Allah Kan Yi Bature: Yadda Adam Zango Ya Zama Daraktan Gidan Qausain TB

Next Post

FIFA Za Ta Yi Wa Harkar Saye Da Sayar Da ‘Yanwasa Garambawul

Related

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa
Nishadi

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

2 weeks ago
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau
Nishadi

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

3 weeks ago
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

3 weeks ago
Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda
Nishadi

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

4 weeks ago
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

1 month ago
Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba
Nishadi

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

2 months ago
Next Post
FIFA Za Ta Yi Wa Harkar Saye Da Sayar Da ‘Yanwasa Garambawul

FIFA Za Ta Yi Wa Harkar Saye Da Sayar Da ‘Yanwasa Garambawul

LABARAI MASU NASABA

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

July 25, 2025
Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

July 25, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

July 25, 2025
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

July 25, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga ZaÉ“en Ƙananan Hukumomi A Kebbi

2027: Masu Neman Takarar Shugaban Kasa A PDP Sun Kara Matsa Kaimi Bayan Ficewar Atiku

July 25, 2025
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

July 25, 2025
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

July 25, 2025
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

July 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

July 25, 2025
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.