• English
  • Business News
Tuesday, September 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

by Sadiq
2 hours ago
in Labarai
0
Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan sa-kai biyu sun rasa rayukansu yayin da wani bam da ake zargin mayaÆ™an Boko Haram ne suka dasa a Æ™aramar hukumar Gujba ta Jihar Yobe.

Masani kan harkokin tsaro, Zagazola Makama, ya bayyana cewa lamarin ya faru ne a ranar Juma’a, 27 ga watan Satumba, a kan hanyar Damaturu–Buni Yadi, kusa da ƙauyen Madiya.

  • Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
  • Kotu Ta Dakatar Da PENGASSAN, NNPCL Kan Katse Wa Matatar ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Iskar Gas

Bam ɗin ya tashi da misalin ƙarfe 2:30 na rana, inda ya kashe mutanen nan take.

An gano waÉ—anda suka mutu; Kinnafi Modu mai shekara 35 da Mamman Kasaisa mai shekara 27.

Wasu ‘yan sa-kai biyu kuma sun ji munanan raunuka, inda aka garzaya da su Asibitin Gwamnati na Damaturu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan BuÆ™atunta

Jami’an ’yansanda da na leƙen asiri sun kai ziyara wajen, sun taimaka wajen kwashe gawarwakin waɗanda suka rasu.

An ƙara tsaurara tsaro a kan hanyar don hana ƙara kai wasu hare-hare.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Sa-KaiBamYobe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

3 hours ago
Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Janye Yajin Aikin Watanni Takwas Da Take Yi 
Manyan Labarai

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan BuÆ™atunta

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

6 hours ago
Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya ÆŠaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara
Labarai

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya ÆŠaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

15 hours ago
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai
Labarai

Kotu Ta Dakatar Da PENGASSAN, NNPCL Kan Katse Wa Matatar ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Iskar Gas

16 hours ago
Aikin Hajji: Za A Fara Jigilar Alhazan Jihar Kwara A Ranar 12 Ga Watan Mayu
Labarai

FCT Ta Amince Da Naira Miliyan 8.2 Kan Kujerar Aikin Hajjin 2026

17 hours ago

LABARAI MASU NASABA

Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

Bam Ya Hallaka ‘Yan Sa-kai Biyu A Yobe

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Laraba A Matsayin Hutu Don Bikin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Da Dumi-Dumi: ASUU Ta Janye Yajin Aikin Watanni Takwas Da Take Yi 

ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Don Biyan BuÆ™atunta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Bikin Faretin Ranar Samun ’Yancin Kai

September 30, 2025
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

September 29, 2025
Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

September 29, 2025
Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

September 29, 2025
Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya ÆŠaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya ÆŠaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

September 29, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong

CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong

September 29, 2025
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

Kotu Ta Dakatar Da PENGASSAN, NNPCL Kan Katse Wa Matatar ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Iskar Gas

September 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.