• English
  • Business News
Wednesday, May 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ban Nemi A Ba Ni Aikin Horar Da Super Eagles Ba – Eguavoen

by Rabilu Sanusi Bena
9 months ago
in Wasanni
0
Ban Nemi A Ba Ni Aikin Horar Da Super Eagles Ba – Eguavoen
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin rikon kwarya na Super Eagles, Austin Eguavoen ya karyata ikirarin da ake yi na cewa ya nemi mukamin kocin na wucin gadi.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, a baya-bayan nan, Eguavoen ya jaddada cewa nadin nasa ba wai wani kokari ko wani tasiri na kansa ba ne, illa yardar Allah.

  • An Kashe Mutane 9 A Wani Sabon Hari A Jihar Filato
  • Kwalara Ta Yi Ajalin Mutane 7 A Jigawa

“Ni memba ne na tarayya, ina aiki a matsayin daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Nijeriya,” in ji shi.

“Lokacin da irin wannan yanayi ya zo kuma idan an kira ku, ba za ku iya cewa a’a ba aiki ne da na yi aiki ne da ke karkashin alhakina.”

Hukumar kwallon kafa ta Nijeriya (NFF), ta tabbatar da nadin Augustine Eguavoen a matsayin kocin rikon kwarya na Super Eagles a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin Afrika (AFCON) da Jamhuriyar Benin da Rwanda.

Labarai Masu Nasaba

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0

An yanke shawarar ne bayan tattaunawa da kocin Jamus Bruno Labbadia ya wargaje.

Eguavoen, mai shekaru 59, wanda ya yi aiki a matsayin daraktan fasaha na tawagar tun daga shekarar 2020, zai dauki dan lokaci yayin wannan hutun na kasa da kasa.

Shahararren dan wasan na Super Eagles, dai ba bakon mutum ba ne a wannan matsayi, inda a baya ya taba horar da ‘yan wasan kasar a matakai uku daban-daban, na baya-bayan nan.

A shekarar 2021ya jagoranci kungiyar a gasar AFCON bayan korar da aka yi wa tsohon kocin tawagar, Gernot Rohr.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KociKwalloSuper Eagles
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kashe Mutane 9 A Wani Sabon Hari A Jihar Filato

Next Post

Xi: Sin Da Afirka Sun Zamo Sassa Na Farko Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya

Related

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

1 day ago
Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0
Wasanni

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0

3 days ago
Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?
Wasanni

Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

4 days ago
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

1 week ago
Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 
Wasanni

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

1 week ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

2 weeks ago
Next Post
Xi: Sin Da Afirka Sun Zamo Sassa Na Farko Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya

Xi: Sin Da Afirka Sun Zamo Sassa Na Farko Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna

Gwamnatin Kano Ta Hana Tallace-tallacen Magungunan Gargajiya A Fina-finai Da Kan Tituna

May 20, 2025
Xi Ya Jaddada Kwarin Gwiwa Kan Ci Gaba Mai Inganci A Kasar Yayin Ziyararsa A Henan 

Xi Ya Jaddada Kwarin Gwiwa Kan Ci Gaba Mai Inganci A Kasar Yayin Ziyararsa A Henan 

May 20, 2025
EFCC Ta Miƙa Gidaje 750 Na Emefiele Da Ta Ƙwace Ga Ministan Gidaje

EFCC Ta Miƙa Gidaje 750 Na Emefiele Da Ta Ƙwace Ga Ministan Gidaje

May 20, 2025
Yanzu-yanzu: Tukunyar Gas Ta Fashe A Harabar Filin Wasannin Na Kasa Da Ke Gudana A Ogun

Yanzu-yanzu: Tukunyar Gas Ta Fashe A Harabar Filin Wasannin Na Kasa Da Ke Gudana A Ogun

May 20, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Dandalin SCO Na 2025

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Dandalin SCO Na 2025

May 20, 2025
Gwamna Bala Ya Yi Alhinin Rasuwar Yariman Bauchi, Garba Muhammad Sambo

Gwamna Bala Ya Yi Alhinin Rasuwar Yariman Bauchi, Garba Muhammad Sambo

May 20, 2025
Raya Kasa Na Bukatar Bin Daidaitacciyar Hanya

Raya Kasa Na Bukatar Bin Daidaitacciyar Hanya

May 20, 2025
Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola

Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola

May 20, 2025
Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano

‘Yansanda Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Fashi, Sun Kama Wasu 7 A Abuja

May 20, 2025
An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

May 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.