• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bashin Anchor Borrower: DSS Ta Bankado Yunkurin Shirya Zanga-zanga Kan Bijire Wa Biyan Rancen CBN

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Bashin Anchor Borrower: DSS Ta Bankado Yunkurin Shirya Zanga-zanga Kan Bijire Wa Biyan Rancen CBN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ta bankado wata makarkashiya da wasu mutane suke shiryawa ta gudanar da zanga-zangar tayar da tarzoma a fadin kasar nan don bata sunan gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro.

Idan dai ba a manta ba a karshen makon da ya gabata ne shugaba Bola Tinubu ya umurci hukumomin tsaro da su kwato duk wasu basussukan da ke da alaka da shirin Anchor Borrowers na babban bankin Nijeriya CBN.

  • Manoman Tumatur 70,000 Na Bukatar Tallafin Gwamnatin Kano – Yadakwari
  • CBN Ya Kara Kudin Ruwa Mafi Tsada A Cikin Shekara 22

LEADERSHIP ta ruwaito cewa shugaban ya bayar da umarnin ne bayan bincike ya nuna cewa kimanin N577bn daga cikin jimillar N1,103,793,587,359,070.00 da aka bayar saboda har yanzu ba a dawo da kudaden ba.

Bincike ya nuna cewa wasu daga cikin wadanda suka kasa biyan rancen sun hada da gwamnatocin jihohi, daidaikun mutane da kungiyoyin manoma da cibiyoyin hada-hadar kudi yayin da wasu suka yi kokarin dawo da kudaden da suka karba, wasu kuma suka gaza yin hakan.

Sai dai a wata sanarwa dauke da sa hannun mai magana da yawun hukumar ta DSS, Dr Peter Afunanya, a ranar Litinin din nan, hukumar ta ce: “Rahotannin leken asiri sun nuna cewa wadanda suka shirya makircin sun hada da wasu ‘yan siyasa da kungiyoyin matasa da kuma kungiyoyin da ba na gwamnati ba.”

Labarai Masu Nasaba

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

“Saboda haka, an shawarci mataimakan shugabannin jami’o’i da shugabannin manyan makarantu da su hana dalibansu shiga cikin rudanin da za su kawo wa jama’a cikas ta fuskar zaman lafiya.

“kazalika, an umurci iyaye da masu kula da su da su rika yi wa ‘ya’yansu da na unguwanni gargadi da su nisanta kansu daga shiga munanan dabi’u ko kuma sabawa doka da oda.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CBNRancen Anchor Borrower
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sergio Ramos Na Shirin Komawa Sevilla Da Taka Leda

Next Post

An Rantsar Da Jagoran Juyin Mulkin Gabon A Matsayin Shugaban Riko

Related

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

5 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

22 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

1 day ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

1 day ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

2 days ago
Next Post
An Rantsar Da Jagoran Juyin Mulkin Gabon A Matsayin Shugaban Riko

An Rantsar Da Jagoran Juyin Mulkin Gabon A Matsayin Shugaban Riko

LABARAI MASU NASABA

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.