• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Adadin bashin da ake bin Nijeriya na shekarar 2022, ya kai Naira tiriliyan 46.25 ko kuma dala biliyan 103.11, a cewar wani sabon alkaluman da ofishin kula da basussuka (DMO) ya fitar ranar Alhamis.

Sabon alkaluman ya kunshi jimillar basussukan cikin gida da waje na gwamnatin tarayya da na kananan hukumomi (gwamnonin jihohi 36 da babban birnin tarayya).

  • Dakarun Soji  4 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Bauchi
  • NDLEA Ta Cafke Wata Matar Aure Tana Sayar Da Tabar Wiwi Lokacin Azumi A Katsina

Dangane da kididdigar, jimillar bashin cikin gida ya kai Naira tiriliyan 27.55, kwatankwacin dala biliyan 61.42, yayin da jimillar bashin waje ya kai Naira tiriliyan 18.70 kwatankwacin dala biliyan 41.69.

Ofishin basussukan ya bayar da dalilan da ya sa aka samu karuwar basukan da ake bin gwamnati, wanda ya hada da sabbin rancen da gwamnatocin tarayya da na kananan hukumomi ke yi, musamman don samar da gibin kasafin kudi da aiwatar da ayyuka.

Bayar da takardun shaida da gwamnatin tarayya ta yi don daidaita wasu lamura, shi ma ya taimaka wajen bunkasa hannayen jarin.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

Yunkurin da gwamnati ke ci gaba da yi na kara samun kudaden shiga daga albarkatun mai da wadanda ba na mai ba ta hanyar tsare-tsare irin su Dokar Kudi da dabarun tattara kudaden shiga, ana sa ran za su tallafa wa dorewar bashi.

A halin da ake ciki kason cikin gida (GDP) na ranar 31 ga watan Disamba, 2022, ya kai kashi 23.20 cikin 100 kuma ya nuna an samu karuwa kadan daga adadi na 31 ga watan Disamba, 2022, da kashi 22.47 bisa dari.

Adadin kashi 23.20 cikin 100 yana cikin kayyade kashi 40 cikin 100 da Nijeriya ta gindaya wa kanta, yayin da kashi 55 cikin 100 na Bankin Duniya da Asusun Ba da Lamuni na Duniya, da kuma kayyade bashi ke da kasha 70 cikin 100 da Kungiyar Tattalin Arzikin Yammacin Afirka ta bayar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BashiNijeriyaTiriliyan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dakarun Soji  4 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Bauchi

Next Post

Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya

Related

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 
Manyan Labarai

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

4 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

5 hours ago
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000
Manyan Labarai

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

7 hours ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

8 hours ago
An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano
Manyan Labarai

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

10 hours ago
ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi
Manyan Labarai

ADC Tana Da Damar Kayar Da Tinubu A ZaÉ“en 2027 – Amaechi

14 hours ago
Next Post
Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya

Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

August 28, 2025
An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

August 28, 2025
AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

August 28, 2025
Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

August 28, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

August 28, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.