• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Basirar Kasar Sin Na Iya Saita Alkiblar Warware Rikicin Palasdinu Da Isra’ila

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Basirar Kasar Sin Na Iya Saita Alkiblar Warware Rikicin Palasdinu Da Isra’ila
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan harkokin wajen Sin Wang Yi, zai tafi birnin New York na Amurka domin jagorantar taron Kwamitin Sulhu na MDD kan rikicin Palasdinu da Isra’ila da za a yi a gobe Laraba.

Kasar Sin ta karbi ragamar shugabancin kwamitin sulhu na MDD a lokaci mai matukar muhimmanci da ido da hankalin duniya ya koma kan rikicin da ake yi tsakanin Isra’ila da kungiyar Hamas ta Palasdinu, wanda ya haifar da asarar rayuka da matsalolin jin kai.

  • Sin Ta Kammala Tsara Aikin Tauraron Dan Adam Mai Nisa Na Farko Domin Samar Da Hidimar Intanet Mai Inganci
  • Sin Da Japan Da Koriya Ta Kudu Sun Sake Karfafa Huldar Diflomasiyya

Duk da cewa lokaci ne mai muhimmanci, ina ganin duniya ta yi sa’a da samun kasar Sin a matsayin shugabar kwamitin a wannan lokaci, kasancewarta mai nuna halin dattako da sanin ya kamata. Na yi imanin cewa, bisa halinta da ma matsayin da ta dauka tun bayan fara rikicin na kin daukar wani bangare da kuma yadda ta shiga aka dama da ita, har da kada kuri’ar amincewa da kudurin tsagaita bude wuta a lokacin zama na gaggawa da MDD ta yi kan batun rikicin, kasar Sin za ta sauke nauyin dake wuyanta a matsayin babbar kasa.

Tun da dadewa, kasar Sin ta kasance mai neman warware rikicin na Palasdinu cikin lumana kuma bisa adalci ta yadda za a samu zaman lafiya mai dorewa a yankin. Don haka, babu wata kasa da ta cancanci jagorantar batun warware rikicin kamar Sin. Kuma muna da Yakini a wannan karo yayin da take jagorantar kwamitin sulhu, za ta yi iyakar kokarin ganin an tabbatar da adalci kuma an lalubo bakin zaren.

Kamar yadda a kwanakin baya wakilan kasashen Larabawa da na musulmi suka kawo ziyara kasar Sin dangane da batun, saboda kwarin gwiwar da suke da shi kan kasar na karfin warware batun, na tabbata haka sauran al’ummomin duniya masu kaunar zaman lafiya ke da yakinin kasar Sin za ta iya yin kyakkywan tasiri wajen tabbatar da an tsagaita bude wuta da samun maslaha.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Duk da cewa, rikicin Palasdinu da Isra’ila ba abu ne da za a iya warware shi cikin wata guda na wa’adin kasar Sin ba, na tabbata, kamar a ko da yaushe, hangen nesa da sanin ya kamata da ma kaifin basirar kasar Sin za su kaita ga share fage ko saita alkiblar shawo kan rikicin da samar da hanyar zaman lafiya.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FalasdinuIsra'ilaZirin gaza
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata The British Museum Ta Mayar Da Kayayyakin Al’adu Da Aka Sace

Next Post

Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba – Sufeton ‘Yansanda

Related

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

14 minutes ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

2 hours ago
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

2 hours ago
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya
Daga Birnin Sin

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

4 hours ago
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC
Daga Birnin Sin

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

6 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

6 hours ago
Next Post
Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba – Sufeton ‘Yansanda

Rikicin Yola: Ba Yaki Mu Ke Yi Da Sojoji Ba - Sufeton 'Yansanda

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hukumar NRC Ta Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Kasa Na Abuja zuwa Kaduna

August 26, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

August 26, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

August 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 26, 2025
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.